ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

WTO Ta Mai Da Hankali Kan Ci Gaban Da Aka Samu a FOCAC

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
WTO

Kungiyar cinikayya ta duniya wato WTO ta kaddamar da taron karawa juna sani a jiya Laraba a Switzerland mai taken “Hadin gwiwar Sin da Afirka: ra’ayin WTO”, wanda ya mai da hankali kan ci gaban da taron koli na Beijing na dandalin tattaunawa kan hadin kan Sin da Afirka wato FOCAC ya samu.

 

Sin ta sauke nauyin jagorancin wannan taro, wakilan mambobin WTO fiye da 10 ciki har da Chadi da Afirka ta kudu wadanda suke kan matsayin masu shiga tsakani daga bangaren Afirka, da kuma Amurka da dai sauransu, da kuma jami’an WTO da cibiyar kasashe masu tasowa da saurin bunkasuwa da dai sauran kungiyoyin kasa da kasa sun halarci taron.

ADVERTISEMENT
  • Tinubu Ba Ya Nuna Wa Kowane Yanki Bambanci — Minista
  • Ba Zan Goyi Bayan Ƙudirin Ƙarin Haraji Ga Talakawa Ba – Sanata Ndume

Taron ya tattauna kan ci gaba da taron Beijing na FOCAC ya samu, da kuma koyi da dabarun da Sin ta yi amfani da su na cire kashi dari na harajin kayayyaki daga kasashe mafi karancin ci gaba, da ma tattauna kan boyayyen karfin Sin da Afirka na gaggauta kwaskwarimar da ake yiwa WTO da raya huldar samun bunkasuwar tattalin arziki tare.

 

LABARAI MASU NASABA

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Wakilin dindindin na kasar Sin dake WTO Li Chenggang ya nanata cewa, Sin za ta kara hadin gwiwarta da mambobin WTO, da ma nuna himma da kwazo wajen ciyar da kwaskwarimar da ake yi kan WTO gaba, da ma kara azama ga samun ci gaba da yakini a taron ministoci karo na 14 na WTO da za a gudanar a nahiyar Afirka a shekarar 2026.

 

Wakilin Chadi dake WTO ya ce, hadin kan Sin da Afirka a matsayin misali ga hadin kan kasashe masu tasowa, zai iya gina tsarin cinikayya tsakanin mabambantan bangarori a bangaren adalci da ba da cikakken haske da hangen nesa, hakan zai samar da damammaki masu kyau ga bunkasuwar duniya baki daya. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95
Daga Birnin Sin

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku
Daga Birnin Sin

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
Next Post
Sin Ta Yi Matukar Kin Yarda Da Sakamakon Da Eu Ta Gabatar Kan Motoci Masu Aiki Da Wutar Lantarki Kirar Sin

Sin Ta Yi Matukar Kin Yarda Da Sakamakon Da Eu Ta Gabatar Kan Motoci Masu Aiki Da Wutar Lantarki Kirar Sin

LABARAI MASU NASABA

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.