• English
  • Business News
Wednesday, May 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping: Gasar Olympics Alama Ce Ta Hadin Gwiwa Da Zumunci Da Ci Gaban Da Aka Samu Ta Fuskar Koyi Da Juna a Bangaren Al’adu

by Sulaiman and CGTN Hausa
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping: Gasar Olympics Alama Ce Ta Hadin Gwiwa Da Zumunci Da Ci Gaban Da Aka Samu Ta Fuskar Koyi Da Juna a Bangaren Al’adu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi shawarwari da takwaransa na kasar Faransa Emmanuel Macron a fadar Élysée dake Paris hedkwatar kasar Faransa yau watanni 2 da suka gabata. Kafin shawarwarinsu, matan shugabannin biyu sun baiwa juna tsaraba. 

 

Xi Jinping ya ba Macron wutar yola ta Olympics ta birnin Beijing, yayin da Macron ya mayar masa wutar yola ta Olympics ta birnin Paris. Xi Jinping ya ce, Faransa kasa ce mai karfin wasannin motsa jiki, kuma yana fatan za a cimma nasarar gudanar da gasar yadda ya kamata. Ya ce Sin za ta tura tawagoginta mafiya kwarewa zuwa gasar.

  • Me Ya Sa Hamas Da Fatah Suka Iya Samun Sulhu Tsakaninsu Karkashin Shiga Tsakanin Kasar Sin?
  • Me Ya Sa Aka Yi Taron Sulhu Tsakanin Mabambantan Bangarori Na Palasdinu a Beijing?

Xi Jinping ya dade yana mai da hankali kan harkokin wasan motsa jiki, dake zama gadar kara dankon zumuncin kasa da kasa da mu’ammalar jama’ar kasashe daban-daban, kuma yana dukufa kan inganta sha’anin Olympics, da ma ci gaba da hanzarta kafa kyakkyawar makomar bil Adam ta bai daya.

 

Labarai Masu Nasaba

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

Xi Jinping na da alaka mai zurfi da gasar Olympics duba da cewa, ya zama shugaban rukunin share fagen gasar Olympics da gasar masu bukata ta musamman ta Beijing a shekarar 2008, da aiwatar da aikin neman iznin shirya gasar Olympics ta lokacin hunturu da gasar masu bukata ta musamman a Beijing a shekarar 2022, tare da cimma nasarar gudanar da su.

 

Yayin da Xi Jinping ya yi ziyarar aiki a kasar Faransa a watan Mayun bana, ya bayyana cewa, “gasar Olympics, alama ce ta hadin gwiwa da zumunci da kuma ci gaban da aka samu ta fuskar koyi da juna a bangaren al’adu”, kalmomin da ya fadi sun bayyana mutuntawarsa ga mabanbantan al’adu da nagartattun abubuwan dake kunshe cikin ruhin Olmpics, wato amincewa da juna da zumunta da hadin gwiwa da dai sauransu. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jarin Kai Tsaye Da Bai Shafi Hada-hadar Kudi Ba Da Sin Ta Zuba A Ketare A Rabin Farkon Bana Ya Kai Dala Biliyan 72.62

Next Post

Game Da Tsadar Rayuwa A Nijeriya

Related

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

8 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

9 hours ago
Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje

10 hours ago
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

11 hours ago
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

13 hours ago
CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa

13 hours ago
Next Post
Game Da Tsadar Rayuwa A Nijeriya

Game Da Tsadar Rayuwa A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

May 27, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wani Ɗan Bindiga, Sun Ƙwato Makamai Bayan Artabu A Taraba

May 27, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

May 27, 2025
Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje

Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje

May 27, 2025
Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

May 27, 2025
Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila

Ina Fatan Cigaba Da Taka Leda Har Zuwa Lokacin da Zan Cika Shekara 40 A Duniya – Salah

May 27, 2025
Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

May 27, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

May 27, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Kisan Wata Matar Aure, ‘Yar shekara 22 A Kano

May 27, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

May 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.