• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Halarci Taron Kwamitin Shugabannin Mambobin Kungiyar SCO Ya Kuma Gabatar Da Jawabi

by Sulaiman and CGTN Hausa
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping Ya Halarci Taron Kwamitin Shugabannin Mambobin Kungiyar SCO Ya Kuma Gabatar Da Jawabi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarta tare da gabatar da jawabi a yayin taron kwamitin shugabannin kasashe mambobin kungiyar hadin kai ta Shanghai wato SCO dake gudana a Astana, fadar mulkin kasar Kazakhstan a safiyar yau Alhamis.

A cikin jawabinsa, Xi ya bayyana cewa, yawan mambobin kungiyar ya karu zuwa 10 bayan shekaru 23 da kafuwarta, inda kungiyar na shafar kasashe 26 daga nahiyoyi 3, wato mambobi 10 da masu sa ido 2 da abokan tattaunawa 14, matakin da ya inganta tushen hadin gwiwarsu sosai.

  • Xi Jinping Ya Gana Da Vladimir Putin
  • Binciken CGTN: 93.1% Na Adawa Da Yunkurin Amurka Na Kafa NATO Irin Na Asiya

Ban da wannan kuma, Xi ya ce, kamata ya yi mu nace ga ra’ayin tsaro na daukar nauyi cikin hadin kai mai dorewa, da tinkarar kalubalolin tsaro masu sarkakiya ta hanyar shawarwari da hadin gwiwa, da kuma magance tsarin kasa da kasa dake fuskantar kyautatuwa bisa ra’ayin hadin kai da cin moriya tare, kana da kafa wata duniya mai dadadden zaman lafiya, da tsaron duniya gama gari, ya kamata a yi hakuri da juna da hanzarta kirkire-kirkire a fannin kimiyya da fasaha cikin hadin kai, kana da kiyaye gudanar da tsarin samar da kayayyaki yadda ya kamata, har ma da bullo da karfin bunkasa tattalin arzikin shiyyar. Kazalika, da gaggauta samun bunkasuwa tare, da adawa da shisshigi daga ketare da nacewa ga goyawa juna baya, da mai da hankali ga muradun dake jawo hankalinsu, gami da daidaita bambancin ra’ayi cikin lumana, da warware matsalolin dake kawo cikas ga hadin kansu, kana da dogaro da kai wajen samun bunkasuwar kasa da shiyya.

A yayin taron da aka gudanar a yau, mambobin kunigyar sun kulla yarjejeniyar shigo da Belarus a matsayin mambar kunigyar.

Sannan da yammacin Alhamis din nan 4 ga wata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci taron kungiyar “SCO+” a birnin Astana na kasar Kazakhstan, inda kuma ya gabatar da jawabi.

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yayin taron kolin kungiyar hadin gwiwar Shanghai ko (SCO) na wannan karo, kungiyar ta fitar da Sanarwar bayan taro ta majalissar shugabannin kasashe mambobin ta, da manufar SCO ta ganin kasashe mambobi sun dunkule wuri guda, da ingiza zaman lafiya da adalci a duniya, da zaman jituwa da ci gaba, da kuma sanarwar majalissar shugabannin kasashe mambobin kungiyar, game da bin ka’idar makwaftaka ta gari, da amincewa juna da yin kawance.

Kasar Sin za ta rike ragamar shugabancin kungiyar SCO tun daga shekarar nan ta 2024 har zuwa 2025. Kaza lika, za a gudanar da taron faraministocin kasashe mambobin kungiyar a watan Oktoban bana, a birnin Islamabad na kasar Pakistan. (Masu Fassara: Amina Xu, Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BRICSNATOSCO
ShareTweetSendShare
Previous Post

Binciken Ganduje: Kotu Ta Bai Wa Alkalan Kano Sa’o’i 48 Su Yi Murabus

Next Post

An Fitar Da Alkaluman Awon Yadda Ake Hade Ayyukan Masana’antu Da Fasahar AI A Sin

Related

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

6 hours ago
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata
Daga Birnin Sin

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

7 hours ago
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

9 hours ago
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya
Daga Birnin Sin

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

10 hours ago
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

17 hours ago
Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

19 hours ago
Next Post
An Fitar Da Alkaluman Awon Yadda Ake Hade Ayyukan Masana’antu Da Fasahar AI A Sin

An Fitar Da Alkaluman Awon Yadda Ake Hade Ayyukan Masana’antu Da Fasahar AI A Sin

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.