Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya jaddada bukatar dagewa a kan hanyar raya bangaren hada-hadar kudi mai sigar musammam ta kasar Sin da kuma inganta bunkasa ci gaban bangaren.
Xi Jinping ya bayyana haka ne yau, yayin bude wani zaman nazari a kwalejin horar da jami’an JKS na kwamitin kolin jam’iyyar. (Fa’iza Mustapha)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp