• English
  • Business News
Tuesday, June 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Rubuta Wasika Ga Mahalarta Taron Karawa Juna Sani Na Jam’iyyu Shida Dake Kudancin Afirka Da Suka Kafa Makarantar Julius Nyerere

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping Ya Rubuta Wasika Ga Mahalarta Taron Karawa Juna Sani Na Jam’iyyu Shida Dake Kudancin Afirka Da Suka Kafa Makarantar Julius Nyerere
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jiya Laraba, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya rubuta sako ga dukkan mahalarta taron sanin makamar aiki na jami’ai matasa na jam’iyyu shida dake kudancin nahiyar Afirka, wadanda suka kafa makarantar koyar da harkokin shugabanci ta Julius Nyerere.

Xi ya ce, neman cimma muradun ci gaba, da farfado da al’umma da samar da alfanu ga jama’a, na bukatar jajircewar zuriyoyin al’umma. Kara gina duniya mai kyakkyawar makoma, na bukatar mu’amalar kasa da kasa.

Xi ya jaddada fatansa cewa, ya dace wadannan jami’an su dauki nauyin dake wuyansu, da nuna kwazo wajen raya sha’anin karfafa zumunta tsakanin Sin da Afirka, a kokarin bayar da gudummawarsu wajen gina al’ummomin Sin da Afirka masu kyakkyawar makoma ta bai daya.

Kwanan baya, aka gudanar da taron sanin makamar aiki tsakanin jami’ai matasa na jam’iyyu shida dake kudancin nahiyar Afirka, wadanda suka kafa makarantar koyar da shugabanci ta Julius Nyerere tare a kasar Tanzaniya.

Taron, mai aken “Sabon ci gaba a sabon zamani: Mu’amala da hadin-gwiwa tsakanin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin da jam’iyyu shida dake kudancin nahiyar Afirka”, ya samu halartar wasu jami’ai matasa 120, wadanda suka gabatar da wasika ga shugaba Xi a karshen taron, don bayyana aniyarsu ta ci gaba da yaukaka zumunta da zurfafa hadin-gwiwa tsakanin Sin da Afirka. (Murtala Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Adamu Aliero Ya Lashe Takarar Sanatan Kebbi Ta Tsakiya A PDP

Next Post

AfDB Na Neman Kasar Sin Ta Zuba Jari A Bangaren Makamashi Mai Tsafta Na Nahiyar

Related

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya
Daga Birnin Sin

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

16 hours ago
An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

16 hours ago
Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku
Daga Birnin Sin

Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

18 hours ago
Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47
Daga Birnin Sin

Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

18 hours ago
Ma’aunin Farashin Kayan Masarufi Na Watan Mayu A Kasar Sin Ya Ragu Da Kaso 0.1 Bisa Dari
Daga Birnin Sin

Ma’aunin Farashin Kayan Masarufi Na Watan Mayu A Kasar Sin Ya Ragu Da Kaso 0.1 Bisa Dari

20 hours ago
Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Gargadi Mahukuntan Taiwan Game Da Sayen Makamai Daga Amurka
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Gargadi Mahukuntan Taiwan Game Da Sayen Makamai Daga Amurka

20 hours ago
Next Post
AfDB Na Neman Kasar Sin Ta Zuba Jari A Bangaren Makamashi Mai Tsafta Na Nahiyar

AfDB Na Neman Kasar Sin Ta Zuba Jari A Bangaren Makamashi Mai Tsafta Na Nahiyar

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

June 10, 2025
Sojoji Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram A Jihar Yobe

Sojoji Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram A Jihar Yobe

June 10, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump: Yadda Sabuwar Dokar Hana Shiga Amurka Ta Fi Shafar Musulmai Da Afirka

June 10, 2025
Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

June 10, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Sojoji Sun Kashe Manyan ‘Yan Boko Haram A Gujba Da Malamfatori

June 10, 2025
Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

June 10, 2025
Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

June 10, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

June 9, 2025
An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

June 9, 2025
Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

June 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.