Babban sakataren kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin Xi Jinping, ya yi kira da a ci gaba da yin gyare-gyare a jam’iyyar, da samun nasara a yakin da ake yi da matsalar cin hanci da rashawa.
Xi, wanda kuma shi ne shugaban kasar Sin, kuma shugaban rundunar sojojin kasar, ya bayyana aàhaka ne, yayin da yake jawabi ga cikakken zaman taro karo na uku na kwamitin kolin ladabtarwa na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 20. (Mai fassara: Ibrahim)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp