• English
  • Business News
Tuesday, October 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 weeks ago
MDD

A cikin makon da ya gabata, an gudanar da babban taron MDD na 80 a hedkwatar majalisar dake birnin New York. Wasu da suka bayyana ra’ayoyinsu sun nuna damuwa game da makomar MDD da ta kai shekaru 80, duba da yadda duniyar ke fuskantar rikice-rikice da sauye-sauye. Duk da hakan, bangarori da yawa sun bayyana goyon bayansu ga majalisar.

A zahiri, bayan muhawarar “Ina MDD ta nufa a nan gaba?”, akwai ra’ayoyi biyu da suka saba da juna kan tsarin shugabancin duniya. Na daya shi ne rikon daidaiton ‘yancin kai, mutunta juna, nacewa ga ra’ayin cudanyar mabambantan bangarori a duniya da bin dokokin kasa da kasa, da kuma hadin kai da cin moriya tare. Yayin da ra’ayi na biyu ya karkata ga kasashe masu dogara ga karfi da fifita kansu, da sanya kansu a gaban komai da bin ra’ayin bangaranci. Tabbas, ra’ayi na farko yana wakiltar al’adar zamani da adalcin duniya. Dole ne mu bi wannan ra’ayi, mu nace ga ka’idojin MDD duk da kalubalen da ake fuskanta, mu yiwa majalisar gyare-gyare bisa wannan daidaitaccen ra’ayi, ta yadda majalisar za ta sauke nauyin dake wuyanta.

A matsayinta na daya daga cikin kasashe mambobin MDD na farko tun kafuwarta, Sin ta kasance mai goyon bayan kokarin majalisar wajen daidaita harkokin duniya. A taron koli na kungiyar hadin kai ta Shanghai da aka yi a birnin Tianjin, Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya fara gabatar da shawarar tsarin shugabancin duniya, wanda ya nuna madaidaiciyar hanyar gina tsarin shugabancin duniya mai adalci. Babban sakataren MDD António Guterres, ya yi imanin cewa, shawarar da Xi ya gabatar tana da cikakkiyar ma’ana, kuma manufofinta sun yi daidai da ruhi da gwagwarmayar MDD, inda ta mayar da martani mai karfi ga bukatun duniya na gyara tsarin shugabancin duniya.

Muna fatan samun ci gaba mai kyau nan gaba ta hanyar waiwayi tarihi. A wannan muhimmin lokaci na cika shekaru 80 da kafa MDD, Sin za ta ci gaba da rike manufofi da ka’idojin majalisar, tare da sauran kasashe, don gina duniya mai jituwa da zaman lafiya.(Amina Xu)

 

LABARAI MASU NASABA

Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka
Daga Birnin Sin

Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

October 20, 2025
Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar

October 20, 2025
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Tsakanin Pakistan Da Afghanistan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Tsakanin Pakistan Da Afghanistan

October 20, 2025
Next Post
Ruwa

Ma’aikatan Jinya Sun Yaba Wa Gwamnatin Kaduna Kan Aiwatar Da Sabon Tsarin Albashi

LABARAI MASU NASABA

Babu Rikici A Jam’iyyar APC A Nasarawa — Shugaban Jam’iyya

Babu Rikici A Jam’iyyar APC A Nasarawa — Shugaban Jam’iyya

October 21, 2025
An Ɗage Shari’ar Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Zuwa 19 Ga Watan Nuwamba

An Ɗage Shari’ar Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Zuwa 19 Ga Watan Nuwamba

October 21, 2025
Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Kasar Sin Na Saurin Bunkasa

Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Kasar Sin Na Saurin Bunkasa

October 21, 2025
Mutane 3,433 Sun Rasu a Hatsarin Mota 6,858 Cikin Wata 9 A Nijeriya – FRSC

Mutane 3,433 Sun Rasu a Hatsarin Mota 6,858 Cikin Wata 9 A Nijeriya – FRSC

October 21, 2025
NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 

NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 

October 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Ɗan Fashi Sanye Da Kayan NYSC A Enugu

October 21, 2025
Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

October 21, 2025
Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

October 20, 2025
An Shiga Ruɗani A Borno Bayan Budurwa Ta Kashe Kanta Saboda Auren Dole

An Shiga Ruɗani A Borno Bayan Budurwa Ta Kashe Kanta Saboda Auren Dole

October 20, 2025
Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar

Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar

October 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.