• English
  • Business News
Tuesday, September 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 hours ago
in Daga Birnin Sin
0
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin makon da ya gabata, an gudanar da babban taron MDD na 80 a hedkwatar majalisar dake birnin New York. Wasu da suka bayyana ra’ayoyinsu sun nuna damuwa game da makomar MDD da ta kai shekaru 80, duba da yadda duniyar ke fuskantar rikice-rikice da sauye-sauye. Duk da hakan, bangarori da yawa sun bayyana goyon bayansu ga majalisar.

A zahiri, bayan muhawarar “Ina MDD ta nufa a nan gaba?”, akwai ra’ayoyi biyu da suka saba da juna kan tsarin shugabancin duniya. Na daya shi ne rikon daidaiton ‘yancin kai, mutunta juna, nacewa ga ra’ayin cudanyar mabambantan bangarori a duniya da bin dokokin kasa da kasa, da kuma hadin kai da cin moriya tare. Yayin da ra’ayi na biyu ya karkata ga kasashe masu dogara ga karfi da fifita kansu, da sanya kansu a gaban komai da bin ra’ayin bangaranci. Tabbas, ra’ayi na farko yana wakiltar al’adar zamani da adalcin duniya. Dole ne mu bi wannan ra’ayi, mu nace ga ka’idojin MDD duk da kalubalen da ake fuskanta, mu yiwa majalisar gyare-gyare bisa wannan daidaitaccen ra’ayi, ta yadda majalisar za ta sauke nauyin dake wuyanta.

A matsayinta na daya daga cikin kasashe mambobin MDD na farko tun kafuwarta, Sin ta kasance mai goyon bayan kokarin majalisar wajen daidaita harkokin duniya. A taron koli na kungiyar hadin kai ta Shanghai da aka yi a birnin Tianjin, Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya fara gabatar da shawarar tsarin shugabancin duniya, wanda ya nuna madaidaiciyar hanyar gina tsarin shugabancin duniya mai adalci. Babban sakataren MDD António Guterres, ya yi imanin cewa, shawarar da Xi ya gabatar tana da cikakkiyar ma’ana, kuma manufofinta sun yi daidai da ruhi da gwagwarmayar MDD, inda ta mayar da martani mai karfi ga bukatun duniya na gyara tsarin shugabancin duniya.

Muna fatan samun ci gaba mai kyau nan gaba ta hanyar waiwayi tarihi. A wannan muhimmin lokaci na cika shekaru 80 da kafa MDD, Sin za ta ci gaba da rike manufofi da ka’idojin majalisar, tare da sauran kasashe, don gina duniya mai jituwa da zaman lafiya.(Amina Xu)

 

Labarai Masu Nasaba

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

Next Post

Ma’aikatan Jinya Sun Yaba Wa Gwamnatin Kaduna Kan Aiwatar Da Sabon Tsarin Albashi

Related

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet
Daga Birnin Sin

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

20 hours ago
Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya

21 hours ago
CMG Ya Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwa Da Gwamnatin Yankin Hong Kong
Daga Birnin Sin

CMG Ya Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwa Da Gwamnatin Yankin Hong Kong

22 hours ago
Sin Da AU Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna A Fannin Hadin Gwiwar Raya Kimiyya Da Fasaha
Daga Birnin Sin

Sin Da AU Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna A Fannin Hadin Gwiwar Raya Kimiyya Da Fasaha

23 hours ago
Masana’antar Raya Al’adu Ta Sin Ta Samu Ci Gaba Bisa Daidaito Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Masana’antar Raya Al’adu Ta Sin Ta Samu Ci Gaba Bisa Daidaito Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Karo Na 14

1 day ago
Xi: Ya Kamata A Sa Kaimi Ga Dunkulewar Addinan Sin Da Kyawawan Al’adun Gargajiya Na Kasar
Daga Birnin Sin

Xi: Ya Kamata A Sa Kaimi Ga Dunkulewar Addinan Sin Da Kyawawan Al’adun Gargajiya Na Kasar

1 day ago
Next Post
Ruwa

Ma’aikatan Jinya Sun Yaba Wa Gwamnatin Kaduna Kan Aiwatar Da Sabon Tsarin Albashi

LABARAI MASU NASABA

Ruwa

Ma’aikatan Jinya Sun Yaba Wa Gwamnatin Kaduna Kan Aiwatar Da Sabon Tsarin Albashi

September 30, 2025
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

September 30, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Ta Sace Kwamishinan Zaɓe A Neja, Tsohon Shugaban SUBEB, Da Wasu

September 30, 2025
Bam Ya Hallaka ‘Yan Sa-kai Biyu A Yobe

Bam Ya Hallaka ‘Yan Sa-kai Biyu A Yobe

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

September 30, 2025
Da Dumi-Dumi: ASUU Ta Janye Yajin Aikin Watanni Takwas Da Take Yi 

ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Don Biyan Buƙatunta

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

September 30, 2025
Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

September 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.