• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Mai Da Fari Ya Zama Baki

by CMG Hausa
3 years ago

Bullar cutar kyandar biri a kwanan nan a wasu kasashen Turai da Amurka ta yi matukar jawo hankalin jama‘a. Sai dai wasu kafofin yada labarai na kasashen yamma sun sha yin amfani da hotunan ‘yan Afirka da suka harbu da cutar a lokacin da suke ba da rahoton bullar cutar, duk da cewa hukumar lafiya ta duniya WHO ta sha jaddada cewa, akasarin wadanda suka harbu da cutar a kasashen Turai da Amurka ba su taba zuwa Afirka ba.

A game da wannan, kungiyar ‘yan jaridar waje a Afirka (FPPA) ta fitar da sanarwa, inda ta bayyana rashin jin dadinta cewa, hakan zai taimaka ga nuna bambanci ga al’ummar Afirka tare da dora musu laifin cutar.

Ta kuma kara da cewa, “Ko kafofin na neman kare tsabtar fararen fata ta hanyar shafa wa bakaken fata bakin fenti.” Wani mai bibbiyar shafin twitter ma ya ce, “idan ka duba hotunan, za ka yi zaton a Afirka ne cutar ta bulla, sabo da yadda kafofin yada labarai na kasashen yamma suka nuna hotunan hannayen ‘yan Afirka a rahoton. Amma da ka karanta bayanin, za ka gane cewa, ba shi da nasaba da Afirka.”
Wannan ya sa mu tunawa da yadda kafofin yada labarai na kasashen yamma suka yi ta kokarin siyasantar da cutar Covid-19 a farkon barkewarta, don neman shafa wa kasar Sin bakin fenti.

WHO ta sha jaddada cewa, cuta ba ta san kasa ba, domin tana iya bulla a ko’ina a duniyarmu, tare da haifar da tasiri ga al’ummomi duk kabilunsu da launin fatansu da kuma arzikinsu.

Idan har ana maganar kwayoyin cuta, babu abin da fararen fata suka fi sauran al’umma da shi. Cuta abokin gaban ‘yan Adam ce, don haka, a duk lokacin da cuta ta bulla, kamata ya yi ‘yan Adam su hada kansu, a maimakon neman shafawa wasu bakin fenti.(Mai zane: Mustapha Bulama)

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Next Post
Birnin Shanghai Ya Dawo Da Ayyukan Samar Da Kayayyaki Yadda Ya Kamata

Birnin Shanghai Ya Dawo Da Ayyukan Samar Da Kayayyaki Yadda Ya Kamata

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.