• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi Na Maza Da Mata

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Ado Da Kwalliya
0
Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi Na Maza Da Mata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu barkammu da sake haduwa da ku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Ado Da Kwalliya. Da fatan kun yi Sallah lafiya.

A yau shafin na mu zai zo muku da yadda za ku magance sanyi na mata da maza.

  • Sin Ta Bayyana Rashin Jin Dadi Kan Binciken Da Eu Ta Yiwa Wasu Kamfanonin Sin Masu Samar Da Wasu Hajoji
  • Sin Ta Yi Nasarar Gwajin Sadarwa Da Tauraron Dan Adam Na Queqiao-2 Na Binciken Duniyar Wata

Sanyi mai sanya kaikayi ko kuraje ko fitar ruwa ko rashin sha’awa da jin zafin jima’i ko rashi kuzari ga maza da dai sauran matsaloli.  Kun san ita cutar ciwon sanyi aba ce mai matukar wahalar magani. Idan ke kin yi magani amma maigida bai yi ba to sanyi dai yana nan amma idan kun yi maganin ku biyu in sha Allahu za’a dace abu ne mai wahalar magani, idan kina da abokiyar zama har ita ya kamata ku yi maganin Allah ya sa mudace.

Abubuwan da za ku tanada:

Danyar Citta, Farar Albasa, Kanunfari, Tafarnuwa, Zuma.

Labarai Masu Nasaba

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

Yadda za ku hada:

Idan kika samo kayan da muka ambata sai ki hada su waje daya ki zuba ruwa kamar lita daya 1, ki tafasa sannan ki sa zuma. Ki samu jarka ki juye a ciki, kullum ku rika shan kofi daya da safe, daya da yamma.

Kuma dole ma’aurata su sha maganin tare saboda ku samu sauki tare idan kuma aka yi maganin kala-kala babu sauki to anemi maganin jinnul.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Kasance Kan Gaba Wajen Fitar Da Hajoji A Tsawon Shekaru 7 A Jere

Next Post

Tinubu Ya Ba Da Umarnin Ci Gaba Da Fatattakar ‘Yan Ta’adda A Zamfara

Related

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

6 days ago
Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China
Ado Da Kwalliya

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

2 weeks ago
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

2 weeks ago
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4
Ado Da Kwalliya

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

3 weeks ago
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya
Ado Da Kwalliya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

3 weeks ago
Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

1 month ago
Next Post
Tinubu Ya Ba Da Umarnin Ci Gaba Da Fatattakar ‘Yan Ta’adda A Zamfara

Tinubu Ya Ba Da Umarnin Ci Gaba Da Fatattakar 'Yan Ta'adda A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.