• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi Na Maza Da Mata

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Ado Da Kwalliya
0
Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi Na Maza Da Mata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu barkammu da sake haduwa da ku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Ado Da Kwalliya. Da fatan kun yi Sallah lafiya.

A yau shafin na mu zai zo muku da yadda za ku magance sanyi na mata da maza.

  • Sin Ta Bayyana Rashin Jin Dadi Kan Binciken Da Eu Ta Yiwa Wasu Kamfanonin Sin Masu Samar Da Wasu Hajoji
  • Sin Ta Yi Nasarar Gwajin Sadarwa Da Tauraron Dan Adam Na Queqiao-2 Na Binciken Duniyar Wata

Sanyi mai sanya kaikayi ko kuraje ko fitar ruwa ko rashin sha’awa da jin zafin jima’i ko rashi kuzari ga maza da dai sauran matsaloli.  Kun san ita cutar ciwon sanyi aba ce mai matukar wahalar magani. Idan ke kin yi magani amma maigida bai yi ba to sanyi dai yana nan amma idan kun yi maganin ku biyu in sha Allahu za’a dace abu ne mai wahalar magani, idan kina da abokiyar zama har ita ya kamata ku yi maganin Allah ya sa mudace.

Abubuwan da za ku tanada:

Danyar Citta, Farar Albasa, Kanunfari, Tafarnuwa, Zuma.

Labarai Masu Nasaba

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

Yadda za ku hada:

Idan kika samo kayan da muka ambata sai ki hada su waje daya ki zuba ruwa kamar lita daya 1, ki tafasa sannan ki sa zuma. Ki samu jarka ki juye a ciki, kullum ku rika shan kofi daya da safe, daya da yamma.

Kuma dole ma’aurata su sha maganin tare saboda ku samu sauki tare idan kuma aka yi maganin kala-kala babu sauki to anemi maganin jinnul.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Kasance Kan Gaba Wajen Fitar Da Hajoji A Tsawon Shekaru 7 A Jere

Next Post

Tinubu Ya Ba Da Umarnin Ci Gaba Da Fatattakar ‘Yan Ta’adda A Zamfara

Related

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

7 days ago
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

2 weeks ago
Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?
Ado Da Kwalliya

Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

3 weeks ago
Ciwon Mara Lokacin Al’ada
Ado Da Kwalliya

Ciwon Mara Lokacin Al’ada

3 weeks ago
Maganin Kurajen Fuska
Ado Da Kwalliya

Maganin Kurajen Fuska

1 month ago
Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?
Ado Da Kwalliya

Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?

1 month ago
Next Post
Tinubu Ya Ba Da Umarnin Ci Gaba Da Fatattakar ‘Yan Ta’adda A Zamfara

Tinubu Ya Ba Da Umarnin Ci Gaba Da Fatattakar 'Yan Ta'adda A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.