• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kutsa Kai Jami’ar Tarayya Ta Gusau Sun Sace Dalibai

by Abubakar Abba
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Mutum 30 Sun Halaka Tare Da Sace Mutum 19 A Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da asubar ranar Juma’a ne, ‘yan bindiga suka sake sace wasu dalibai da ke karatu a jami’ar tarayya da ke a garin Gusau a jihar Zamfara.

‘Yan bindigar da dama, sun kai farmakin ne a kauyen Sabon-Gida da ke a karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara.

  • Abun Al’ajabi: Wasu Mutanen Gari Sun Sace Matan ‘Yan Bindiga Da Nufin Ramuwar Gayya A Zamfara
  • Gwamnatin Zamfara Ta Bada Umurnin ÆŠaukar ‘Yan Sa-kai

Wani mazaunin kauyen Sabon-Gida mai suna, Nazeer Sabon-Gida, ya sheda wa kafar gidan talabijin ta Channels cewa, ‘yan bindigar sun kai farkin ne da misalin karfe 3 na asubar ranar Juma’a, inda a lokacin harin suka rinka harba bindigu ba kakkautawa.

A cewarsa, sun kai harin ne dakuna uku na kwanan daliban jami’ar, inda suka yi awon gaba, da daukacin daliban da ke kwana a dakuna uku na daliban.

Ya ce, har zuwa yanzu ba a tabbatar da adadin daliban da ‘yan bindigar suka sace ba.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Sai dai wata majiyar ta sheda wa gidan talabijin na Channels cewa, ‘yan bindigar sun fafata da dakarun soji a lokacin harin, amma hakan bai dakatar da ‘yan bindigar daga sace daliban ba.

A cewar majiyar, ‘yan bindigar sun raba kansu gida biyu ne, inda kashi daya ya fafata da sojin, kashi dayan kuma ya yi awon gaba da daliban.

In ba a manta ba, a watannin baya wasu daliban wannan jami’ar suka gudanar da zanga-zanga akan yawan sace daliban jami’ar.

Kauyen na Sabon-Gida, yana daura da jami’ar ne wadda take da kilo mita 20 daga garin Gusau.

An yi kokarin jin ta bakin mahukuntan jami’ar, musamman don a ji ta bakin mai magana da yawun jami’ar, Umar Usman, kan lamarin amma hakan ya ci tura.

Kazalika, rundunar ‘Yansandan jihar ba ta firar da wata sabuwar sanarwa kan kai harin ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DalibaiGusauJami'ar GusauYan bindigaZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kano Ta Rungumi Ilimin Kimiyya Don Kyautata Rayuwar Jama’a – Kwamishina

Next Post

Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna

Related

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

51 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

10 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

15 hours ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da É—umi-É—uminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

17 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

20 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

24 hours ago
Next Post
Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna

Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

September 17, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

September 17, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.