• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Manoma Mummunar Kisa A Gonakansu A Sokoto

by Khalid Idris Doya
2 years ago
'Yan Bindiga

Sama da mutum hamsin ne aka bada labarin cewa ‘yan bindiga dadi sun kashe a kananan hukumomi biyu da suke jihar Sokoto a daren ranar Asabar. 

 

Kananan hukumomin da lamarin ya faru a cikinsu su ne Gwadabawa da Tangaza dukka da suke jihar.

  • ‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

Kakakin hukumar ‘yansandan jihar Sokoto, ASP Ahmad Rufa’i, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Lahadi, ya bada tabbacin hukumar na kan binciken lamarin, kuma sun sha alwashin cewa za su sanar da ‘yan jarida karin bayanin da bincikensu ya nuna musu.

 

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

Sama da awanni da kaddamar da harin a yankuna uku da suke karamar hukumar Tangaza, gawarwaki 37 har yanzu ba a musu biso ba.

 

Yankunan da aka kai wa harin a daren ranar Asabar sun hada da Raka, Raka Dutse, da Filin Gawa da suke karamar hukumar Tangaza.

 

Tsohon shugaban karamar hukumar Tangaza, Bshar Kalenjeni ya tabbatar da cewa harin ya kashe18 a kauyen Raka, 17 kuma a Filin Gawa sai mutum biyu a Raka Dutse.

 

Wata majiya a Gwadabawa ta shaida ma wakilinmu cewa ‘yan bindigan sun kasance a yankin inda suka yi nazarin yadda za su kaddamar da harinsu ba tare da al’ummar garin sun sani ba.

 

“Sun hara kai harin ne bayan kammala sallar Isha’i inda suka kai wa shahararrun kauyuka biyu hari da Sakamaru da kauyen Bilingawa.

 

“A Bilingawa, sun kashe a kalla mutum 18, a Sakamaru Kuma abun ya kasanta domin yankan rago suka yi tabui wa mutane wasu kuma suka bindigesu. Sun yanka mutane kamar dabbobi suka Kuma konasu ta yadda ba ma a iya Gane waye wannan waye wancan,” ya shaida.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025
Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT
Labarai

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

November 3, 2025
Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027
Labarai

Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

November 3, 2025
Next Post
PLA Na Sanya Ido Kan Jiragen Ruwan Yakin Amurka Da Canada Da Ke Wucewa Ta Mashigin Taiwan

PLA Na Sanya Ido Kan Jiragen Ruwan Yakin Amurka Da Canada Da Ke Wucewa Ta Mashigin Taiwan

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025
Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

November 3, 2025
Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

November 3, 2025
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Mayar Da Martani Kan Barazanar Amurka Ga Nijeriya: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yaba Wa Kwankwaso 

November 3, 2025
Likitoci

NARD Ta Yi Fatali Da Iƙirarin Gwamnatin Tarayya Na Ba Ta ₦43bn, Kuma Yajin Aiki Na Nan

November 3, 2025
Kano

Kano Ta Amince Da Naira Biliyan 8.2 Don Ayyukan ilimi, Samar Da Ruwa, Da Makamashi

November 3, 2025
Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.