• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Mata Mu Yi Karatu Sannan Mu Kama Sana’a – Khadija Sambo

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Adon Gari
0
‘Yan Mata Mu Yi Karatu Sannan Mu Kama Sana’a – Khadija Sambo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

KHADIJA SAMBO wata matashiya ce, wacce kasuwanci yake ba ta sha’awa idan ta ga mata ‘yan uwanta suna yi suna taimaka wa kansu da iyayensu. A kan hakan ne ta shawarce su da su yi karatu sannan kuma su kama sana’a domin dogaro da kai, kamar dai yadda za ku ji a cikin wannan tattaunawarsu da BILKISU TIJJANI KASSIM.

Da fari za mu so sanin cikakken sunanki da tarihinki?

Sunana Khadija Sambo Lawan ni haifaffiyar Hadejia ce na taso a Garin Hadejia na yi karatuna a Garin Hadejia.

Shin Khadija matar aure ce?

A a bani da aure muna dai sa rai in sha Allahu, kuma ni ‘yar kasuwa ce

Labarai Masu Nasaba

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

Wanne irin kasuwanci kike yi?

Eh ina saida abubuwa da dama

Me ya ja hankalinki har kika shiga wannan kasuwanci?

Abin yana bani sha’awa idan na ga mata ‘yan uwana suna kasuwanci, sannan kuma suna taimaka wa kansu da iyayensu shi ne ya ja hankalina

Mene ne matakin karatunki ba?

Yanzu ajina biyu a jami’a

Wanne irin matsaloli kike fuskanta cikin wannan kasuwanci naki?

Matsalolin dai su ne akwai lokacin da aka turo min kaya a waya zan sara, sai bayan na sa an kawo min sai na ga ba kamar wanda na gani a waya ba.

Zuwa yanzu wanne irin nasarori kika cimma?

Gaskiya na cimma nasarori da dama na taimaka wa kannena wajen karatuna taimaka wa iyaye da ‘yan uwa da sauran mutane wannan ma nasara ce babba.

Wanne abu ne ya fi faranta miki rai game da sana’arki?

Abin da ya fi faranta min rai shi ne abubuwan da suka fi karfina a da yanzu na fi karfinsu a dalilin sana’ata

Ta wacce hanya kike bi wajen tallata sana’arki?

Ta yanar gizo-gizo kamar WhatsApp, Facebook, Insgram, da dai sauransu.

Da me kike so mutane su rika tunawa da ke?

Ina so mutane su rika tunawa da ni a kan Jajircewata a kan sana’ata

Wacce irin addu’a ce idan aka yi miki kike jin dadi?

Mata

Idan aka ce Allah ya yi wa rayuwata albarka, saboda wannan addu’ ar ta hada da komai ina jin dadi sosai

Wanne irin goyon baya kike samu daga wajen iyaye da ‘yan uwanki?

Gaskiya Ina samun goyan baya sosai suna karfafamin gwiwa akan karatuna da kasuwancina sosai babu abin da zan ce musu sai addu’a da fatan alkhairi

Kawaye fa?

Ba ni da kawaye gaskiya

Me kika fiso acikin kayan sawa da kayan kwalliya?

Kayan sawa nafison atamfa kayan kwalliya hoda

A karshe wanne irin shawara za ki ba ‘yan uwanki mata?

Ina ba wa ‘yan uwana mata shawara a kan mu yi karatu sannan mu koyi sana’a koda a ce mun kammala karatu babu aikin yi za mu iya rike kanmu da sana’armu mu taimaki kanmu da al’umma baki daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan MataKananan Sana'o'iSana'o'in mata
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’ar MAU Ta Yaye Dalibai Dubu 5,545 A Yola

Next Post

Xi Jinping Ya Kama Hanyar Zuwa Faransa Da Serbia Da Hungary Domin Ziyarar Aiki

Related

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure
Adon Gari

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

3 weeks ago
Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

1 month ago
Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi
Adon Gari

Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi

4 months ago
Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar
Adon Gari

Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar

4 months ago
Mata Ku Dage Da Karatu Domin Tallafa Wa Rayuwarku Da Ta ‘Ya’yanku – Zahra’u Adam
Adon Gari

Mata Ku Dage Da Karatu Domin Tallafa Wa Rayuwarku Da Ta ‘Ya’yanku – Zahra’u Adam

6 months ago
Nijeriya Da Brazil Sun Cimma Yarjejeniyar Bunkasa Noman Zamani A Kasar Nan
Adon Gari

Halima Aliko Dangote Ta Nemi A Ba Mata Damar Shiga Harkokin Kasuwanci Yadda Ya Kamata

6 months ago
Next Post
Xi Jinping Ya Kama Hanyar Zuwa Faransa Da Serbia Da Hungary Domin Ziyarar Aiki

Xi Jinping Ya Kama Hanyar Zuwa Faransa Da Serbia Da Hungary Domin Ziyarar Aiki

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.