Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da mayar da Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) da Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) zuwa ofishin Mataimakin Shugaban Kasa domin samun cikakken kulawa kan dokokin da aka kafa su daban-daban.
Shugaban ya amince da wani sabon tsari a hukumance ga ofishin mataimakin shugaban kasa ya kuma sake amincewa da wani adadin mutane da za su taimaka kan harkokin gudanarwa da za su yi aiki tare da mataimakin shugaban kasa wajen sauke nauyin da ke kansa.
Cikakken labarai na zuwa daga baya…
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp