• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaran Sin Da Afrika Za Su Tabbatar Da Gina Al’ummar Sin Da Afrika Mai Makoma Ta Bai Daya

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Afrika

A farkon wannan mako ne aka kaddamar da shirin sada zumunta tsakanin yaran Sin da na kasashen nahiyar Afrika inda yara 35 daga kasashen Namibia, da Afirka ta Kudu, da Somaliya, da Uganda, da Afirka ta Tsakiya, da iyayensu suka hadu da takwarorinsu na kasar Sin.

Babban abun dake haifar da sabani da nuna wariya da ma rikici tsakanin al’ummomi a yawancin lokauta, shi ne rashin fahimta da gadon sabani ko takkadama daga zuri’a zuwa zuri’a.

  • Kasuwar Hayakin Carbon Ta Kasar Sin Tana Da Karko
  • Dan Majalisar Tarayya Ekene Daga Kaduna Ya Rasu

Zancen da ake cewa yara su ne manyan gobe, tabbas ba karya ba ne. Domin a nan gaba kadan, yaran su ne za su ja ragamar kasashenmu da ma duniyar, don haka ya zama wajibi tun suna kanana su yi mu’amala, su fahimci juna su gane bambamce-bambancen dake akwai tsakaninsu, su amince da su tare da girmama juna, lamarin da zai ka ga wanzar da zaman lafiya da jituwa da kuma girmama juna.

Cikin kwanaki 6 da shirin zai dauka, yaran za su kai ziyara fadar sarakuna ta Sin wato Forbidden City a Beijing, da gidan adana kayayyakin kimiyya da fasaha na lardin Henan, da gidan adana kayayyakin tarihi na Rawayen kogi da sauransu, don kara sada zumunta ta hanyar yin karatu da mu’amala da juna. Wato ba mu’amala da takwarorinsu kadai za su yi ba, har ma da ziyartar wurare daban daban, inda za su ga sassan kasar Sin zahiran da idanunsu. Tabbas bayan komawar wadannan yara, za su samu wani ra’ayi na su don gane da kasar Sin, wanda babu wanda zai iya gogewa, haka kuma za su bayar da labari ga takwarorinsu, a sannan kuma wannan fahimta da ra’ayi za ta yadu a tsakaninsu.

Idan har wannan shiri ya dore, to nan bada dadewa ba, al’ummomin bangarorin biyu za su kasance tamkar ‘yan uwa na jini, haka kuma yaran za su kai ga tabbatar da burin Sin na samun al’ummar Sin da Afrika mai makoma ta daya. Shi ya sa ba zan taba daina jinjinawa hangen nesa irin na kasar Sin ba. Hakika wannan yunkuri zai taka rawa wajen kawar da sabani da kyama da karyata jita jita da kuma wanzar da zaman lafiya kamar yadda ake fata. (Fa’iza Mustapha)

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Next Post
Abba Ya Sake Nada Tsohon Sarkin Gaya Da Wasu Sabbin Sarakuna A Kano

Abba Ya Sake Nada Tsohon Sarkin Gaya Da Wasu Sabbin Sarakuna A Kano

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.