• English
  • Business News
Thursday, May 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaushe Japan Za Ta Kawo Karshen Laifinta?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Japan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

Kwanan baya, a lokacin da yake zantawa da manema labarai, ministan kula da aikin gona da dazuzzuka da aikin su na kasar Japan Nomura Tetsuro ya bayyana ruwan da gwamnatin kasar ta zubar a cikin teku a matsayin ruwa dagwalon nukiliya, lamarin da ya sa firaministan kasar Fumio Kishida fushi sosai, saboda hakan ya sa matakan da gwamnatin ta dauka na boye laifinta sun zama banza.

Amma, mene ne ra’ayin bangarori daban-daban game da matakin da gwamnatin Japan ta dauka na zubar da ruwan dagwalon nukiliya cikin teku? Ran 1 ga wata, wata kungiya mai zaman kanta ta al’ummar Japanawa da ake kira “kungiyar tuntubar juna kan yaki da zubar da ruwan dagwalon nukiliya cikin teku”, ta kai karar firaministan kasar Fumio Kishida da shugaban kamfanin samar da wutar lantarki na Tokyo, don nuna rashin jin dadinsu game da matakin zubar da ruwan dagwalon nukiliya cikin teku da jami’an suka amince a yi, ba tare da yin la’akari da ra’ayin jama’a ba. Kungiyar ta ce, ruwan da aka sarrafa na kunshe da sinadarai masu guba, wadanda aka kasa cire su. Kuma matakin da gwamnatin ta dauka na cike da kuskure.

  • An Gurfanar Da Firaministan Japan Gaban Kuliya

Sai kuma Amurka wadda ta yi shelar goyon bayan matakin da Japan ta dauka, a hakika, tuni ta dauki matakai na kayyade shigo da kayayyakin gona da na teku daga Japan, musamman ma abinci daga wurin da guba suka fi bazuwa.

Duk wadannan abubuwa na shaida cewa, ruwan da Japan ta zuba cikin teku ruwan dagwalon nukiliya ne wanda ke barazana ga lafiyar ‘yan Adam da halittun teku. Don haka, dole ne Japan ta dakatar da laifinta, kuma ta dauki matakin da ya dace. (Mai zane da rubutu: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Na Kokarin Inganta Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Next Post

Tuwon Shinkafa Miyar Hanta

Related

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

1 hour ago
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

7 hours ago
An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha
Daga Birnin Sin

An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha

8 hours ago
Shugaba Xi Ya Isa Moscow Domin Fara Ziyarar Aiki A Rasha
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Isa Moscow Domin Fara Ziyarar Aiki A Rasha

8 hours ago
Jakadan Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Najeriya
Daga Birnin Sin

Jakadan Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Najeriya

20 hours ago
Ma’aunin Asusun Ajiyar Kudin Musayar Waje Na Sin Na Cikin Daidaito
Daga Birnin Sin

Ma’aunin Asusun Ajiyar Kudin Musayar Waje Na Sin Na Cikin Daidaito

21 hours ago
Next Post
Tuwon Shinkafa Miyar Hanta

Tuwon Shinkafa Miyar Hanta

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

May 8, 2025
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

May 8, 2025
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

May 8, 2025
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

May 8, 2025
Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

May 8, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

May 8, 2025
Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

May 8, 2025
An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha

An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.