• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Dawo Da Martabar PDP A Katsina — Kwamitin Riƙon Ƙwarya

by El-Zaharadeen Umar
1 year ago
in Labarai
0
Za Mu Dawo Da Martabar PDP A Katsina — Kwamitin Riƙon Ƙwarya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin rikon kwarya na jam’iyyar adawa ta PDP wanda uwar jam’iyyar ta turo Jihar Katsina domin daidaita al’amurra, ya ce zai mayae da hankali kan abubuwa guda uku daga cikin har da haɗa kan ‘yan jam’iyyar domin shafe tasirin sauran jam’iyyu. 

Shugaban kwamitin rikon kwaryar, Alhaji Musa A. Karim, ya bayyana haka jim kadan bayan sun kammala taro da mambobin jam’iyyar.

  • Tinubu Zai Kori Ministocin Da Ba Su Da Kwazon Aiki – Hadiza Bala Usman
  • Sanusi Ya Amince Da Mayar Da Wasu Ma’aikatun CBN Zuwa Legas

Ya ce bayan tattara hankalin ‘ya’yan jam’iyyar waje guda, za su tabbatar sun sasanta duk wani sabani da sauran bangarori da suka samu rashin fahimtar juna a baya.

“Muna da kalubale a wannan jam’iyya ta PDP a Katsina, amma hakan ba zai hana mu ba samun kwarin gwiwa wajen ganin mun dawo da martabarta a Jihar Katsina ba,” in ji shi.

Ya kara da cewa abu na uku da jam’iyya ke fuskanta shi ne zaben cike gurbi da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) za ta gudanar a watan Fabrairu, 2024, wanda ya shafi dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Sabuwa da Kankara da kuma Faskari.

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Idan za a yi tunawa dan takarar majalisar tarayya karkashin jam’iyar APC a zaben 2023, Honarabul Dalhatu Shehu Tafoki ya kai karar Hon. Jamilu Mohammed Lion, wanda INEC ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben.

Karim, ya ci gaba da cewa wannan kwamiti na rikon kwarya zai tabbatar da nasarar jam’iyyar PDP a zaben da za a sake.

Kwamitin na mutum 15 da suka hada da Hon. Musa A. Karim shugaban jam’iyyar PDP da Hon Sanusi Ali da Hon. Abubakar Lawal da Hon. Abubakar Yusuf da Hon. Ibrahim Assalamu Alaikum da Hon. Nura Gambo da Hon. Tijjani Mashasha.

Sauran sun hada da Hon. Ubaida Jafar da Hon. Lawal Magaji Ɗanɓaci da Hon. Danjuma Altine da Hon. Haruna Garba, (Dogo na Maraya) da Hon. Ibrahim Tafashiya da Hon. Ubaida Mai’adua da Hon. Shitu Magami da kuma Halina Zubairu Ɗanbata a matsayin sakatariyar rikon kwarya ta jam’iyyar PDP a Katsina

Jam’iyyar PDP dai a Jihar Katsina na fama da rikicin da ya kai ta ga rashin nasarar zaɓe5n gwamnan da ya gabata tare rasa wasu kujerun ‘yan majalisar tarayya a jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KatsinaPDP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Zai Kori Ministocin Da Ba Su Da Kwazon Aiki – Hadiza Bala Usman

Next Post

‘Yansandan Sun Ceto Mutane 14, Sun Kashe Dan Bindiga A Nasarawa

Related

UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

5 hours ago
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

5 hours ago
gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

7 hours ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

9 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

10 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

10 hours ago
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Masu Garkuwa 17 A Filato

'Yansandan Sun Ceto Mutane 14, Sun Kashe Dan Bindiga A Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.