• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Gyara Hanyar Bauchi Zuwa Gombe Da Ta Yanke Cikin Kwana 3

Gina Sabon Titi Ne Ya Dace Da Hanyar -  Gwamna Bala

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Hanyar Bauchi

Kamfanin da gwamnatin tarayya ta bai wa aikin kula da kwaskwarima na babban hanyar Bauchi zuwa Gombe, Anaco Nigeria Limited, ya sha alwashin gyara hanyar da ta yanke a daidai gadar Kaljanga cikin kwanaki uku masu zuwa. 

LEADERSHIP Hausa ta labarto cewa, a sakamakon mamakon ruwan sama da aka tafka a safiyar ranar Lahadi wanda ya yi sanadin ruftawar gadar, lamarin da janyo raba jihohin da ke yankin arewa maso gabas daga zuwa sauran yankunan kasar nan.

  • Matafiya Sun Makale Sakamakon Ruftawar Gada A Hanyar Gombe Zuwa Bauchi

Lamarin ya tilasta wa wasu matafiyan fasa tafiyar yayin da wasu kuma suka yi zagaye mai nisa domin samun damar zuwa wuraren da suke son zuwa.

Kodayake, kamfanin ya ce nan da kwanaki uku za su yi garanbawul ga hanyar ta yadda motoci za su samu damar wucewa.

Wakilinmu ya labarto cewa ba wannan ne karo na farko da hanyar Bauchi zuwa Gombe ke yankewa ba, sai dai ba a taba samun yankewar hanyar ba kamar na wannan lokacin.

LABARAI MASU NASABA

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

Gwamna Bala Muhammad da ya ke maida jawabi jim kadan bayan wakilin kamfanin kwangilar ya bada tabbacin kammala kwaskwarimar cikin Kwana Uku, ya ce, wannan lamarin ya janyo kunci ga jama’a kuma zai shafi tattalin arzikin jama’a muddin ba a yi gaggawar daukar matakin gyara hanyar cikin kankanin lokaci ba.

Bala ya ce, hanyar ta gaji ne gaba daya ba ta bukatar wata kwaskiwarima, sake ginawa ne ya dace da ita.

Ya bukaci gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da ta duba halin da hanyar ke ciki domin sake bayar da kwangilar sake ginawa, ya nuna takaicinsa kan yadda gwamnatin baya ta Muhammadu Buhari ta yi watsi da hanyar duk da tsananin bukatar agajin gaggawa da hanyar ke bukata.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata
Labarai

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140
Labarai

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Next Post
Neymar Jr Ya Koma Kungiyar Al Hilal Ta Kasar Saudiya Da Taka Leda

Neymar Jr Ya Koma Kungiyar Al Hilal Ta Kasar Saudiya Da Taka Leda

LABARAI MASU NASABA

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025
Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.