• Leadership Hausa
Sunday, December 10, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Sauya Salon Yaƙi Da Ta’addanci – Hafsan Hafsoshin Soji

by Sulaiman
2 months ago
in Labarai
0
Hafsan hafsoshin soji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da al’ummar Nijeriya ke ci gaba da kokawa kan matsalolin rashin tsaro, babban hafsan hafsoshin tsaron Nijeriya (CDS), Janar Chris Musa, ya bayyana cewa rundunar sojin Nijeriya na shirin sauya salon ayyukanta na yaki da ‘yan ta’adda.

Ya ce, za su yi amfani da hanyoyin da suka da ce da za su kara wa jami’an sojin kaimi wajen magance rashin tsaro a fadin Nijeriya.

  • PDP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Zaben Kaduna Da Ta Tabbatar Da Nasarar Uba Sani
  • Maulidi: Gwamna Uba Sani Ya Bukaci Addu’o’in Zaman Lafiya Da Ci Gaban Kasa 

Ya bayyana haka ne a ranar Juma’a a lokacin da ya kai wa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ziyara a gidan gwamnati – Sir Kashim Ibrahim House.

Janar Musa ya kuma tabbatar wa al’ummar jihar Kaduna cewa, za a fadada ayyukan rundunar Operation Safe Haven da ke Kudancin Kaduna domin yakar ‘yan bindiga da ke yankin Birnin Gwari, Zangon Kataf, Sanga, Kaura da Giwa kamar yadda Gwamnan ya bukata.

A nasa jawabin, gwamna Uba Sani ya yaba da kyawawan ayyukan CDS Janar Musa, inda ya bayyana cewa, shi mutum ne jajirtacce wanda ya samu nasara a duk ayyukan da aka damka masa.

Labarai Masu Nasaba

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

“Janar Musa, mutum ne amintacce a wurin mu, muna da yakinin cewa nan ba da jimawa ba batun rashin tsaro a Nijeriya zai zama tarihi sabida irin rawar ganin da ya taka a yaki da ‘yan ta’adda a yankin Arewa maso Gabas.”

Tags: CDSGwamna Uba SaniKaduna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Ce Kasa Ta 40 A Duniya Wajen Iya Kwallon Kafa, Cewar FIFA

Next Post

Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin

Related

Sojojin somaliya
Labarai

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

3 hours ago
Faransa
Labarai

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

5 hours ago
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini
Labarai

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

14 hours ago
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau
Labarai

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

15 hours ago
Gwamnatin Katsina
Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Kara Jaddada Matsayinta Kan Bunkasa Ilimi

1 day ago
Zakka
Labarai

An Bukaci Gwamnatin Kaduna  Ta Samar Da Hukumar Zakka Da Wakafi

1 day ago
Next Post
Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin

Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

December 10, 2023
City

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

December 10, 2023
Sojojin somaliya

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

December 10, 2023
Gwamna Yusuf

Gabatowar Kidaya: Jan Hankali Ga Jama’ar Kano

December 10, 2023
Faransa

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

December 10, 2023
Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

December 10, 2023
Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

December 10, 2023
Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

December 10, 2023
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

December 9, 2023
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.