ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zamfara Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 Da Kafuwa Tare Da Murnar Samun ‘Yancin Nijeriya 

by Hussein Yero and Sulaiman
1 year ago
Zamfara

Gwamna Dauda Lawal ya bukaci a kara kaimi wajen addu’o’in zaman lafiya da kwanciyar hankali a Nijeriya a daidai lokacin da kasar ke bikin cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai.

 

Jihar Zamfara na cikin jihohi shida da gwamnatin marigayi Janar Sani Abacha ta kafa a ranar 1 ga Oktoba, 1996.

ADVERTISEMENT
  • Yawan Lantarki Da Makamashi Mai Tsafta Ke Samarwa A Sin Ya Karu
  • Gwamnatin Kaduna Ta Raba Wa Manoma Taki Buhu 120,000 

Gwamna Lawal, a cikin wani sakon fatan alheri da sakataren yada labaran gwamnan, Sulaiman Bala Idris ya fitar a ranar Talata, ya ce, ranar 1 ga watan Oktoba rana ce ta musamman domin yin tunani a kan irin gwagwarmaya da sadaukarwar da tsoffin shugabannin Nijeriya suka yi don tabbatar da ‘yancin kasar da hadin kanta.

 

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Ya kara da cewa, “a jihar Zamfara, bikin murnar bukukuwa biyu ne, kamar yadda muke gudanar da bikin cika shekaru 28 da kafuwar jiharmu da shekaru 64 da samun ‘yancinmu.”

 

Sanarwar ta ci gaba da cewa: “Ya dace mu yi tunani  da la’akari mai zurfi kan wannan mawuyacin hali da jihar Zamfara ke ciki, wanda ba a taba ganin irinsa ba, kama daga bangaren rashin tsaro, fannin lafiya da ilimi, da matsalar abinci, da lalata ababen more rayuwa.

 

“A cikin shekara guda na gwamnatinmu, jihar ta samu gagarumin sauyi kuma tana kan hanyar ci gaba.

 

“Muna samun ci gaba sosai a fannin tsaro, noma da samar da abinci, kiwon lafiya, fannin ilimi, samar da ababen more rayuwa, da sake fasalin ayyukan gwamnati da dai sauransu.

 

“Duk wadannan ana samun su ne duk da karancin albarkatun da jihar ke samu. Manyan abubuwan da aka samu na wasu nasarorin sun yi daidai da ajandar ceto jihar daga mawuyacin halin da ta tsintsi kanta yanzu”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Coas
Manyan Labarai

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal
Labarai

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

November 11, 2025
Next Post
Bangaren Sadarwa Na Sin Ya Samu Tagomashi Cikin Watanni 8 Na Farkon Bana

Bangaren Sadarwa Na Sin Ya Samu Tagomashi Cikin Watanni 8 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Coas

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025
CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

November 11, 2025
CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

November 11, 2025
Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

November 11, 2025
CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

November 11, 2025
Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.