• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zamfara Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 Da Kafuwa Tare Da Murnar Samun ‘Yancin Nijeriya 

by Hussein Yero and Sulaiman
8 months ago
in Labarai
0
Zamfara Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 Da Kafuwa Tare Da Murnar Samun ‘Yancin Nijeriya 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Dauda Lawal ya bukaci a kara kaimi wajen addu’o’in zaman lafiya da kwanciyar hankali a Nijeriya a daidai lokacin da kasar ke bikin cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai.

 

Jihar Zamfara na cikin jihohi shida da gwamnatin marigayi Janar Sani Abacha ta kafa a ranar 1 ga Oktoba, 1996.

  • Yawan Lantarki Da Makamashi Mai Tsafta Ke Samarwa A Sin Ya Karu
  • Gwamnatin Kaduna Ta Raba Wa Manoma Taki Buhu 120,000 

Gwamna Lawal, a cikin wani sakon fatan alheri da sakataren yada labaran gwamnan, Sulaiman Bala Idris ya fitar a ranar Talata, ya ce, ranar 1 ga watan Oktoba rana ce ta musamman domin yin tunani a kan irin gwagwarmaya da sadaukarwar da tsoffin shugabannin Nijeriya suka yi don tabbatar da ‘yancin kasar da hadin kanta.

 

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

Ya kara da cewa, “a jihar Zamfara, bikin murnar bukukuwa biyu ne, kamar yadda muke gudanar da bikin cika shekaru 28 da kafuwar jiharmu da shekaru 64 da samun ‘yancinmu.”

 

Sanarwar ta ci gaba da cewa: “Ya dace mu yi tunani  da la’akari mai zurfi kan wannan mawuyacin hali da jihar Zamfara ke ciki, wanda ba a taba ganin irinsa ba, kama daga bangaren rashin tsaro, fannin lafiya da ilimi, da matsalar abinci, da lalata ababen more rayuwa.

 

“A cikin shekara guda na gwamnatinmu, jihar ta samu gagarumin sauyi kuma tana kan hanyar ci gaba.

 

“Muna samun ci gaba sosai a fannin tsaro, noma da samar da abinci, kiwon lafiya, fannin ilimi, samar da ababen more rayuwa, da sake fasalin ayyukan gwamnati da dai sauransu.

 

“Duk wadannan ana samun su ne duk da karancin albarkatun da jihar ke samu. Manyan abubuwan da aka samu na wasu nasarorin sun yi daidai da ajandar ceto jihar daga mawuyacin halin da ta tsintsi kanta yanzu”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yancin KaiAlmundahanaShugabannin Nijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Karrama Baki Kwararru Da Lambar Yabo Ta Abota

Next Post

Bangaren Sadarwa Na Sin Ya Samu Tagomashi Cikin Watanni 8 Na Farkon Bana

Related

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno
Labarai

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

12 minutes ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

1 hour ago
Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 
Manyan Labarai

Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

4 hours ago
An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja
Manyan Labarai

An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

5 hours ago
Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa
Manyan Labarai

Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

7 hours ago
Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa
Manyan Labarai

Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

7 hours ago
Next Post
Bangaren Sadarwa Na Sin Ya Samu Tagomashi Cikin Watanni 8 Na Farkon Bana

Bangaren Sadarwa Na Sin Ya Samu Tagomashi Cikin Watanni 8 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

June 5, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

June 5, 2025
Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

June 5, 2025
Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

June 5, 2025
An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

June 5, 2025
Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

June 5, 2025
Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

June 5, 2025
Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Muhammadu Iliyasu Bashir A Matsayin Sarkin Gwandu

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Muhammadu Iliyasu Bashir A Matsayin Sarkin Gwandu

June 5, 2025
Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

June 4, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

June 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.