• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴansanda Sun Sallami Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago Ajaero Bayan Amsa Gayyatarsu

by Abubakar Sulaiman
11 months ago
in Labarai
0
Ƴansanda Sun Sallami Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago Ajaero Bayan Amsa Gayyatarsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa (NLC), Joe Ajaero, ya bar shalƙwatar Ƴansanda ta (IRT) da ke Abuja bayan ya amsa gayyatar da aka yi masa dangane da zargin ɗaukar nauyin ta’addanci, da laifukan yanar gizo, da cin amanar ƙasa, da haɗin baki wajen aikata laifi, da laifin cin amanar kasa.

Ajaero ya isa shalƙwatar ne IRT tare da shugabannin NLC kafin ƙarfe 10 na safiyar yau Alhamis kuma ya bar ofishin da misalin karfe 11:15 na safe bayan ya rubuta bayani. Ko da yake bai yi wa ‘yan jarida jawabi ba a shalƙwatar IRT, Ajaero ya nuna cewa zai yi magana daga baya a shalƙwatar NLC.

  • Lallai A Hukunta Waɗanda Suka Kai Mamaya Ofishin NLC – TUC
  • Kungiyar NLC Ta Nemi Rundunar ‘Yansanda Ta Nemi Afuwarta 

LEADERSHIP ta ruwaito cewa Ƴansanda sun gayyaci Ajaero zuwa shalƙwatar IRT a ranar 20 ga watan Agusta don amsa waɗannan zarge-zargen masu tsanani. Sai dai, saboda wasu dalilai, Ajaero bai samu damar halarta a ranar da aka tsara ba, amma ya yi alƙawarin amsa gayyatar a ranar Alhamis, 29 ga watan Agusta.

Kafin ya bar Ofishin ƙungiyar ƙwadago, an ga Ajaero tare da lauyoyin NLC da manyan shugabannin ƙungiyar, ciki har da Babban Lauya mai lambar (SAN) Femi Falana, da Marshal Abubakar, da Deji Adeyanju, da wasu manyan jami’an NLC. Sun nufi ofishin IRT da ke tsohuwar mayanka, kusa da mararrabar Guzape, Abuja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ƘwadagoNlcPolice
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ana Shirin Bar Wa ‘Yan Kasuwa Jigilar Aikin Hajji Da Umara A Nijeriya 

Next Post

Xi Jinping Ya Gana Da Masharwacin Shugaban Amurka Kan Harkokin Tsaro

Related

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

56 minutes ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

4 hours ago
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

5 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

15 hours ago
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

17 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

19 hours ago
Next Post
Xi Jinping Ya Gana Da Masharwacin Shugaban Amurka Kan Harkokin Tsaro

Xi Jinping Ya Gana Da Masharwacin Shugaban Amurka Kan Harkokin Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Super Falcons Zasu Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Zasu Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.