• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Takarar PDP Na Zamfara, Dauda Lawal Ya Taya Sen. Adeleke Murnar Lashe Zaben Osun

by Bello Hamza
3 years ago
in Siyasa
0
Dan Takarar PDP Na Zamfara, Dauda Lawal Ya Taya Sen. Adeleke Murnar Lashe Zaben Osun
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan takarar gwamnan jihar Zamfara a karkashin jam’iyyar PDP, Dr. Dauda Lawal ya taya zababben gwamnan jihar Osun, Adeleke Nurudeen Ademola murnar nasarar da ya samu a zaben gwamnan jihar Osun da aka kammala.

Jami’in zaben Gwamnan jihar Osun na Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, Farfesa Oluwatoyin Ogundipe a safiyar ranar Lahadi, ya bayyana Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben. Tsohon Sanatan ya zama wanda ya lashe zaben gwamnan ne da kuri’u 403,371.

  • Kamfanin Aero Ya Dakatar Da Sufurin Jiragensa Kan Tsadar Farashin Mai Da Wahalar Samunsa

Lawal a cikin sakon taya murnar da ofishinsa na yada labarai ya fitar a Gusau, babban birnin jihar Zamfara ya ce yana da yakinin Adeleke zai iya aiwatar da abin da al’ummar jihar Osun ke bukata.

Ya ce nasarar da aka samu wata alama ce da ke nuna cewa al’ummar Jihar Osun da ma Nijeriya baki daya har yanzu suna da kwarin guiwar cewa jam’iyyar PDP za ta iya samar da kyakkyawan shugabanci da kuma yi wa jama’a hidima mai inganci. Ya bayyana Adeleke a matsayin mutumin da ya dace inda ya ce ko shakka babu zai yi kyakkyawan shugabanci idan aka rantsar da shi a ofis.

“Mutanen Osun sun yi zaben da ya dace ta hanyar zaben Sen. Adeleke na PDP. Zan iya tabbatar wa da mutanen Osun cewa PDP da zababben gwamnan suna da duk abin da ya kamata domin share muku hawaye da samar muku da hanyar ribatar dimokuradiyyar da ta kubuce muku.

Labarai Masu Nasaba

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

“Tare da Sen. Adeleke a kan kujerar mulki, ba na shakkar cewa nan ba da jimawa ba jihar za ta samu ci gaba mara misaltuwa ta fuskacin zamantakewa, tattalin arziki da kuma siyasa”, inji shi.

Dan takarar Gwamnan na PDP na Zamfara ya kuma yaba wa Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, kungiyoyin fararen hula, da Jami’an tsaro na ganin cewa zabin da al’umma suka yi ya yi nasara a jihar ta Osun.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sauyin Tsarinmu Ya Bamu Nasarar Gudanar Da Zaben Osun – INEC

Next Post

Mahaifin Sanata Ndume, Alhaji Buba Ali Ya Rasu

Related

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki
Manyan Labarai

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

4 days ago
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike
Siyasa

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

5 days ago
Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya
Siyasa

Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

1 week ago
‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027
Siyasa

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

2 weeks ago
Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi
Labarai

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

2 weeks ago
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe
Siyasa

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

3 weeks ago
Next Post
Mahaifin Sanata Ndume, Alhaji Buba Ali Ya Rasu

Mahaifin Sanata Ndume, Alhaji Buba Ali Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.