• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Takarar PDP Na Zamfara, Dauda Lawal Ya Taya Sen. Adeleke Murnar Lashe Zaben Osun

by Bello Hamza
3 years ago
in Siyasa
0
Dan Takarar PDP Na Zamfara, Dauda Lawal Ya Taya Sen. Adeleke Murnar Lashe Zaben Osun
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan takarar gwamnan jihar Zamfara a karkashin jam’iyyar PDP, Dr. Dauda Lawal ya taya zababben gwamnan jihar Osun, Adeleke Nurudeen Ademola murnar nasarar da ya samu a zaben gwamnan jihar Osun da aka kammala.

Jami’in zaben Gwamnan jihar Osun na Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, Farfesa Oluwatoyin Ogundipe a safiyar ranar Lahadi, ya bayyana Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben. Tsohon Sanatan ya zama wanda ya lashe zaben gwamnan ne da kuri’u 403,371.

  • Kamfanin Aero Ya Dakatar Da Sufurin Jiragensa Kan Tsadar Farashin Mai Da Wahalar Samunsa

Lawal a cikin sakon taya murnar da ofishinsa na yada labarai ya fitar a Gusau, babban birnin jihar Zamfara ya ce yana da yakinin Adeleke zai iya aiwatar da abin da al’ummar jihar Osun ke bukata.

Ya ce nasarar da aka samu wata alama ce da ke nuna cewa al’ummar Jihar Osun da ma Nijeriya baki daya har yanzu suna da kwarin guiwar cewa jam’iyyar PDP za ta iya samar da kyakkyawan shugabanci da kuma yi wa jama’a hidima mai inganci. Ya bayyana Adeleke a matsayin mutumin da ya dace inda ya ce ko shakka babu zai yi kyakkyawan shugabanci idan aka rantsar da shi a ofis.

“Mutanen Osun sun yi zaben da ya dace ta hanyar zaben Sen. Adeleke na PDP. Zan iya tabbatar wa da mutanen Osun cewa PDP da zababben gwamnan suna da duk abin da ya kamata domin share muku hawaye da samar muku da hanyar ribatar dimokuradiyyar da ta kubuce muku.

Labarai Masu Nasaba

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

“Tare da Sen. Adeleke a kan kujerar mulki, ba na shakkar cewa nan ba da jimawa ba jihar za ta samu ci gaba mara misaltuwa ta fuskacin zamantakewa, tattalin arziki da kuma siyasa”, inji shi.

Dan takarar Gwamnan na PDP na Zamfara ya kuma yaba wa Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, kungiyoyin fararen hula, da Jami’an tsaro na ganin cewa zabin da al’umma suka yi ya yi nasara a jihar ta Osun.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sauyin Tsarinmu Ya Bamu Nasarar Gudanar Da Zaben Osun – INEC

Next Post

Mahaifin Sanata Ndume, Alhaji Buba Ali Ya Rasu

Related

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

1 day ago
Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa
Da ɗumi-ɗuminsa

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

3 days ago
Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

5 days ago
Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 
Siyasa

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

5 days ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

6 days ago
Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

6 days ago
Next Post
Mahaifin Sanata Ndume, Alhaji Buba Ali Ya Rasu

Mahaifin Sanata Ndume, Alhaji Buba Ali Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

July 27, 2025
Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

July 27, 2025
Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.