• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfanin Aero Ya Dakatar Da Sufurin Jiragensa Kan Tsadar Farashin Mai Da Wahalar Samunsa

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Kamfanin Aero Ya Dakatar Da Sufurin Jiragensa Kan Tsadar Farashin Mai Da Wahalar Samunsa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bisa kalubalen da suke fuskanta na gudanar da aikinsu a kullum rana, hukumar gudanarwar kamfanin sufuri da zirga-zirgan Jirgin sama ta Aero ta sanar da dakatar da aikace-aikacenta na kwasan fasinjojinta na wucin gadi da zai fara aiki daga ranar Laraba 20 ga watan Yulin 2022.

Wannan bai shafi hidimar hayar jiragen safara wato AeroMRO, da sashin makarantar horaswa ta Aero (ATO), ayyukan jirage masu saukar ungulu ( Helicopter) ba.

  • CDD Ga INEC: Ku Dabbaka Sahihin Zaben Da Kuka Yi A Osun, Ekiti A 2023

A sanarwar da kamfanin ta fitar a ranar Litinin, na cewa wannan matakin ya zama musu tilas ne su dauka bisa ababen da suke faruwa a zahirance na wahalar kula da ayyukansu kuma hakan ka iya zama basu gamsar da kwastomominsu yadda ya dace ba.

Sanarwar ta ce, nan da ‘yan makwanni masu zuwa za su dawo su cigaba da jigila amma a yanzu haka dole su dakatar domin tabbatar da kula da lafiya walwala da jin dadin abokan huldarsu wadanda da haka ne aka sansu kuma ‘yan kwangilarsu ke kokari a kowani lokaci.

“A ‘yan watannin baya da suka wuce masana’antar jiragen sama na fuskantar kalubale masu tarin yawa kuma hakan ya shafi kamfanonin jiragen sama. Matsalolin da suka hada da tsadar farashin Man tuki, Hauhawarsa da ma karancin samunsa a kasuwannin duniya. Wadannan na daga cikin matsalolin da suke damun kamfanonin sufuri a yanzu”.

Labarai Masu Nasaba

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

Kamfanin ya ce za su cigaba da duba abubuwan da suka dace kuma kwanan nan za su dawo su cigaba da sufuri, “Muna tabbatar wa kwastomominmu da masu ruwa da tsaki cewa kwanan nan za mu dawo kuma kada su ji ko dar na samun jin dadin sufuri daga garemu”.

“Don haka muna bai wa kwastomominmu hakuri bisa wannan duk wani rashin jin dadi bisa wannan matakin muna bada hakuri a kai kuma muna tabbatar musu za mu dawo kwanan nan.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rahoton Amurka Ya Ci Gaba Da Shara Karya Da Yada Jita-jita Kan Batutuwan Da Suka Shafi Xinjiang

Next Post

Kasar Sin Za Ta Ba Da Gudummawar Dala Miliyan 50 Ga Asusun Yaki Da Annoba Na Bankin Duniya

Related

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang
Manyan Labarai

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

1 hour ago
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC
Manyan Labarai

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

3 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu
Labarai

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

4 hours ago
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

13 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

14 hours ago
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma
Labarai

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

14 hours ago
Next Post
Kasar Sin Za Ta Ba Da Gudummawar Dala Miliyan 50 Ga Asusun Yaki Da Annoba Na Bankin Duniya

Kasar Sin Za Ta Ba Da Gudummawar Dala Miliyan 50 Ga Asusun Yaki Da Annoba Na Bankin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.