• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Kwankwaso Na Shan Matsin Lamba Kan Yi Wa Atiku Mubaya’a

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
2023: Kwankwaso Na Shan Matsin Lamba Kan Yi Wa Atiku Mubaya’a
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A daidai lokacin da ake kara kusantar babban zaben 2023, a ranar Asabar wata majiyarmu ta nakalto cewa wasu shugabannin Arewa sun fara yunkurin ganin an samu daidaito wajen tsayar da dan takarar shugaban kasa guda daya tilo daga yanki.

Majiyar ta shaida cewar shugabannin da dama a Arewa suna fatan cewa, Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da ya zama dan takarar shugaban kasa daya tilau da zai fito a dama da shi a zaben 2023.

  • Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Fitar Da Miliyan 500 Don Biyan Giratuti
  • Mutane 11 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Kogi

Hakan kai tsaye na kara fito da yadda ake yi wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso matsin lamba da ya amince ya mara wa Atiku baya domin yankin ta zama tana da dan takara guda.

“Mutanenmu sun cimma matsayar fitar da dan takara guda a zaben 2023 kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar aka zaba na jam’iyyar PDP,” a cewar majiya da ta bukaci a sakaya sunanta.

A cewar majiyar hakan zai taimaka sosai wajen ganin Arewa ta samu nasarar lashe zaben shugaban kasa na 2023 da ke tafe, inda suka ce sun yi amannar muddin Atiku da Kwankwaso suka hada kai yankin zai iya lashen zaben.

Labarai Masu Nasaba

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Majiyar wadda wani fitacce ne cikin kungiyar dattawan Arewa ya kara da cewa jigogi da daman gaske daga Arewa na kara matsa lamba wa dan takarar NNPP, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso da ya janye ya kuma mara wa Atiku baya.

“Ina mai tabbatar maka cewa shugabanninmu a Arewa suna kan matsa lamba wa Kwankwaso da ya janye neman takararsa ga Atiku domin cigaban jama’anmu da yankinmu,” a cewar majiyar.

Sai dai kuma duk da hakan, tawagar Kwankwaso dai sun nuna cewa tsohon gwamnan na jihar Kano ya yi biris da wannan matsin lambar da ake masa inda ya kara azama da burin cimma manufar da ya sanya a gaba.

Sai dai kuma karashin amincewar Kwankwaso na ya amince da wannan kokarin Bai rasa nasaba da dalilan da suka sanya shi fita daga cikin jam’iyyar PDP a baya.

“Zai yi matukar wahala Madugu ya mara wa PDP baya bisa yadda wasu makusantan Atiku ke bi da shi lokacin da yake tare da su, gaskiya dai da kamar wuya.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2023ArewaAtikuKwankwasoNNPPPDPtakaraZaben 2023
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Fitar Da Miliyan 500 Don Biyan Giratuti

Next Post

‘Yansanda Sun Bai Wa NYSC Tabbacin Samar Musu Da Tsaro A Zamfara 

Related

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

31 minutes ago
Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta
Siyasa

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

11 hours ago
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki
Manyan Labarai

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

12 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

14 hours ago
Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson
Siyasa

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

18 hours ago
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su
Manyan Labarai

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

19 hours ago
Next Post
‘Yansanda Sun Bai Wa NYSC Tabbacin Samar Musu Da Tsaro A Zamfara 

‘Yansanda Sun Bai Wa NYSC Tabbacin Samar Musu Da Tsaro A Zamfara 

LABARAI MASU NASABA

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Hoton Tallan Taliyar Indomie

Indomie Ta Kaddamar Da Shirin Gangamin Abinci Mai Gina Jiki Na ‘Ingantaccen Abinci Domin Nasara’

June 28, 2025
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

June 27, 2025
Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

June 27, 2025
Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

June 27, 2025
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

June 27, 2025
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

June 27, 2025
Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

June 27, 2025
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don ÆŠaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don ÆŠaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.