• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Kwankwaso Na Shan Matsin Lamba Kan Yi Wa Atiku Mubaya’a

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
2023: Kwankwaso Na Shan Matsin Lamba Kan Yi Wa Atiku Mubaya’a
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A daidai lokacin da ake kara kusantar babban zaben 2023, a ranar Asabar wata majiyarmu ta nakalto cewa wasu shugabannin Arewa sun fara yunkurin ganin an samu daidaito wajen tsayar da dan takarar shugaban kasa guda daya tilo daga yanki.

Majiyar ta shaida cewar shugabannin da dama a Arewa suna fatan cewa, Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da ya zama dan takarar shugaban kasa daya tilau da zai fito a dama da shi a zaben 2023.

  • Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Fitar Da Miliyan 500 Don Biyan Giratuti
  • Mutane 11 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Kogi

Hakan kai tsaye na kara fito da yadda ake yi wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso matsin lamba da ya amince ya mara wa Atiku baya domin yankin ta zama tana da dan takara guda.

“Mutanenmu sun cimma matsayar fitar da dan takara guda a zaben 2023 kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar aka zaba na jam’iyyar PDP,” a cewar majiya da ta bukaci a sakaya sunanta.

A cewar majiyar hakan zai taimaka sosai wajen ganin Arewa ta samu nasarar lashe zaben shugaban kasa na 2023 da ke tafe, inda suka ce sun yi amannar muddin Atiku da Kwankwaso suka hada kai yankin zai iya lashen zaben.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Majiyar wadda wani fitacce ne cikin kungiyar dattawan Arewa ya kara da cewa jigogi da daman gaske daga Arewa na kara matsa lamba wa dan takarar NNPP, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso da ya janye ya kuma mara wa Atiku baya.

“Ina mai tabbatar maka cewa shugabanninmu a Arewa suna kan matsa lamba wa Kwankwaso da ya janye neman takararsa ga Atiku domin cigaban jama’anmu da yankinmu,” a cewar majiyar.

Sai dai kuma duk da hakan, tawagar Kwankwaso dai sun nuna cewa tsohon gwamnan na jihar Kano ya yi biris da wannan matsin lambar da ake masa inda ya kara azama da burin cimma manufar da ya sanya a gaba.

Sai dai kuma karashin amincewar Kwankwaso na ya amince da wannan kokarin Bai rasa nasaba da dalilan da suka sanya shi fita daga cikin jam’iyyar PDP a baya.

“Zai yi matukar wahala Madugu ya mara wa PDP baya bisa yadda wasu makusantan Atiku ke bi da shi lokacin da yake tare da su, gaskiya dai da kamar wuya.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2023ArewaAtikuKwankwasoNNPPPDPtakaraZaben 2023
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Fitar Da Miliyan 500 Don Biyan Giratuti

Next Post

‘Yansanda Sun Bai Wa NYSC Tabbacin Samar Musu Da Tsaro A Zamfara 

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

19 hours ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

1 day ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

1 day ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

1 day ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

2 days ago
Next Post
‘Yansanda Sun Bai Wa NYSC Tabbacin Samar Musu Da Tsaro A Zamfara 

‘Yansanda Sun Bai Wa NYSC Tabbacin Samar Musu Da Tsaro A Zamfara 

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.