ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Kwankwaso Na Shan Matsin Lamba Kan Yi Wa Atiku Mubaya’a

by Khalid Idris Doya
4 years ago
Kwankwaso

A daidai lokacin da ake kara kusantar babban zaben 2023, a ranar Asabar wata majiyarmu ta nakalto cewa wasu shugabannin Arewa sun fara yunkurin ganin an samu daidaito wajen tsayar da dan takarar shugaban kasa guda daya tilo daga yanki.

Majiyar ta shaida cewar shugabannin da dama a Arewa suna fatan cewa, Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da ya zama dan takarar shugaban kasa daya tilau da zai fito a dama da shi a zaben 2023.

  • Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Fitar Da Miliyan 500 Don Biyan Giratuti
  • Mutane 11 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Kogi

Hakan kai tsaye na kara fito da yadda ake yi wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso matsin lamba da ya amince ya mara wa Atiku baya domin yankin ta zama tana da dan takara guda.

ADVERTISEMENT

“Mutanenmu sun cimma matsayar fitar da dan takara guda a zaben 2023 kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar aka zaba na jam’iyyar PDP,” a cewar majiya da ta bukaci a sakaya sunanta.

A cewar majiyar hakan zai taimaka sosai wajen ganin Arewa ta samu nasarar lashe zaben shugaban kasa na 2023 da ke tafe, inda suka ce sun yi amannar muddin Atiku da Kwankwaso suka hada kai yankin zai iya lashen zaben.

LABARAI MASU NASABA

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

Majiyar wadda wani fitacce ne cikin kungiyar dattawan Arewa ya kara da cewa jigogi da daman gaske daga Arewa na kara matsa lamba wa dan takarar NNPP, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso da ya janye ya kuma mara wa Atiku baya.

“Ina mai tabbatar maka cewa shugabanninmu a Arewa suna kan matsa lamba wa Kwankwaso da ya janye neman takararsa ga Atiku domin cigaban jama’anmu da yankinmu,” a cewar majiyar.

Sai dai kuma duk da hakan, tawagar Kwankwaso dai sun nuna cewa tsohon gwamnan na jihar Kano ya yi biris da wannan matsin lambar da ake masa inda ya kara azama da burin cimma manufar da ya sanya a gaba.

Sai dai kuma karashin amincewar Kwankwaso na ya amince da wannan kokarin Bai rasa nasaba da dalilan da suka sanya shi fita daga cikin jam’iyyar PDP a baya.

“Zai yi matukar wahala Madugu ya mara wa PDP baya bisa yadda wasu makusantan Atiku ke bi da shi lokacin da yake tare da su, gaskiya dai da kamar wuya.”

Kwankwaso
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    ATBU Ta Janye Filin Ginin Masallaci Da Ta Bai wa TIMSAN, Ta Amince Kowa Ya Yi Addininsa Yadda Ya Fahimta
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ɗan Majalisar Dokokin Bauchi, Hon. Wanzam, Ya Rasu

MASU ALAKA

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu
Manyan Labarai

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa
Manyan Labarai

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Bai Wa NYSC Tabbacin Samar Musu Da Tsaro A Zamfara 

‘Yansanda Sun Bai Wa NYSC Tabbacin Samar Musu Da Tsaro A Zamfara 

LABARAI MASU NASABA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

July 16, 2026
Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

July 16, 2026
Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

July 16, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.