• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yobe Ta Dage Zaben Kananan Hukumomi Zuwa Watan Mayu

by Sadiq
1 year ago
in Labarai
0
Yobe Ta Dage Zaben Kananan Hukumomi Zuwa Watan Mayu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Yobe ta sanar da sauya jadawalin zabukan kananan hukumomi a jihar.

Dr. Mamman Mohammed, Shugaban Hukumar ne ya bayyana hakan a yayin taron masu ruwa da tsaki a zaben kananan hukumomin Jihar Yobe a ranar Alhamis.

  • Gwamnatin Kano Za Ta Biya Wadanda Ta Yi Wa Rusau Diyyar N3bn
  • Yadda Matashi Ya Yi Yunƙurin Hallaka Matarsa Don Ya Samu Damar Sace Mata Talabijin

Ya ce, “Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Buni ya yi godiya ga hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar da ta sauya ranar zaben shugabanni 17 da kansiloli 178 na kananan hukumomin Jihar Yobe zuwa ranar 25 ga watan Mayu 2024.

“Hakan ya yi daidai da tanadin sashe na 197 na kundin tsarin mulkin Tarayyar Nijeriya na 1999 da aka yi wa kwaskwarima. Maza da mata ‘yan jaridunmu za su tabbatar da cikakken yada bayanai ga masu zabe a Jihar Yobe.”

Mohammed ya jaddada cewa za su yada bayanai ga duk masu kada kuri’a a Jihar Yobe.

Labarai Masu Nasaba

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

Ya kuma bayyana bukatar samar da tsaro a dukan rumfunan zabe a lokacin zaben.

Mohammed ya bayyana cewa, za a samar wa jam’iyyun siyasa ka’idojin zabe don tantance ‘yan takara.

Da yake jawabi ga jami’an zaben, ya bukace su da su kara himma wajen ganin an gudanar da zaben cikin nasara.

Mohammed ya bayyana amincewarsa ga masu ruwa da tsaki, inda ya jaddada kudurinsu na hadin gwiwa wajen cimma nasara.

Ya ce, “Ga ma’aikata na da jami’an zabe, dole ne ku rubanya kokarinku don ganin an samu nasara a zaben. Ina da yakinin ku masu ruwa da tsaki cewa hannayenmu za su kasance a kan tudu domin cimma kyak

“Don haka Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jiha za ta dauki nauyin gudanarwa, tsarawa da kuma kula da zaben kansilolin kananan hukumomi.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: YobeZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Adadin Kudin Shiga Na Yawon Bude Ido Na Cikin Gida Na Kasar Sin Ya Karu Da 114% A Watanni 9 Na Farkon Bana 

Next Post

Mataimakin Babban Darektan WTO: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Sa Kaimi Ga Bunkasuwar Tattalin Arziki Na Dijital A Afirka 

Related

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar
Labarai

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

15 hours ago
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

19 hours ago
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 60 A Borno

20 hours ago
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano
Manyan Labarai

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

21 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Daba 33 A Kano
Labarai

An Kama Mutane 49 Da Ake Zargi Da Damfara A Jihar Kogi

24 hours ago
Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya
Manyan Labarai

Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

1 day ago
Next Post
Mataimakin Babban Darektan WTO: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Sa Kaimi Ga Bunkasuwar Tattalin Arziki Na Dijital A Afirka 

Mataimakin Babban Darektan WTO: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Sa Kaimi Ga Bunkasuwar Tattalin Arziki Na Dijital A Afirka 

LABARAI MASU NASABA

Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

May 31, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

May 31, 2025
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

May 31, 2025
‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

May 31, 2025
Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

May 30, 2025
Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

May 30, 2025
Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

May 30, 2025
Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

May 30, 2025
Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 30, 2025
Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

May 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.