• English
  • Business News
Monday, September 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Kefas Ya Bamu Damar Ƙwatar Mulkin Taraba A 2027 – APC

by Abubakar Sulaiman
4 hours ago
in Labarai, Siyasa
0
Gwamna Kefas Ya Bamu Damar Ƙwatar Mulkin Taraba A 2027 – APC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Bindiga Sun Sace Basarake Da Mata 2 A Filato

Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya

Jam’iyyar APC reshen jihar Taraba ta yi yi kakkausar suka ga mulkin Gwamna Agbu Kefas, inda ta ce bayan shekaru biyu a ofis ya gaza cika alkawuran da ya ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓe. Jam’iyyar ta ce rashin tasirin gwamnatin PDP zai sauƙaƙa wa APC kwace mulki a shekarar 2027 a jihar.

Da yake magana a Jalingo, Sakataren APC na jihar, Fidelis Francis, ya zargi Gwamna Kefas da rashin ƙaddamar da muhimman ayyukan raya ƙasa, ciki har da barin hanyar zuwa ƙaramar hukumar gwamnan a lalace bayan gadoji sun karye. Ya bayyana mulkin nasa a matsayin “wanda bai shirya ba kuma ba shi da wani tsari.”

Francis ya ƙara da cewa PDP tun daga 1999 ba ta da abin da zata nuna wa jama’a a matsayin na ci gaba, yana mai jaddada cewa gwamnatin Kefas kawai “fentin gine-ginen da aka yi tun da yake yi, tana iƙirarin ayyukanta ne.” Ya ce: “Gwamnan ya taimaka mana da kashi 80 cikin dari. Ya yi aikin da zai sauƙaƙa wa jam’iyyar adawa ta karɓo mulki saboda ba shi da komai da zai nuna.”

Ya buƙaci mambobin APC da su kwantar da hankali tare da haɗa kai domin shiryawa zaɓen 2027, yana mai tabbatar musu cewa jam’iyyar ta koyi darasi daga kura-kuran baya. “Mutanen Taraba ba su da hujjar sake zabar Gwamna Kefas,” in ji shi, yana mai cewa APC ta riga ta fara dabarun da za su kayar da PDP a zaɓen mai zuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCKefasPDPTaraba
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kashim Shettima Ya Isa New York Halartar Taron UNGA Na 80

Next Post

Bayan Mutuwar Wani Matashi, An Kafa Dokar Ta Baci A Yauri

Related

Ƴan Bindiga Sun Sace Basarake Da Mata 2 A Filato
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Basarake Da Mata 2 A Filato

10 minutes ago
Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya
Tsaro

Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya

1 hour ago
Babu Gwamnatin Sojin Da Ta Kai Ta  Tinubu Muni A Tarihin Nijeriya
Manyan Labarai

Babu Gwamnatin Sojin Da Ta Kai Ta  Tinubu Muni A Tarihin Nijeriya

2 hours ago
Bayan Mutuwar Wani Matashi, An Kafa Dokar Ta Baci A Yauri
Labarai

Bayan Mutuwar Wani Matashi, An Kafa Dokar Ta Baci A Yauri

3 hours ago
Kashim Shettima Ya Isa New York Halartar Taron UNGA Na 80
Manyan Labarai

Kashim Shettima Ya Isa New York Halartar Taron UNGA Na 80

5 hours ago
Birtaniya Ta Amince Da Kafa Falasɗin A Matsayin Ƙasa
Kasashen Ketare

Birtaniya Ta Amince Da Kafa Falasɗin A Matsayin Ƙasa

15 hours ago
Next Post
Bayan Mutuwar Wani Matashi, An Kafa Dokar Ta Baci A Yauri

Bayan Mutuwar Wani Matashi, An Kafa Dokar Ta Baci A Yauri

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Sace Basarake Da Mata 2 A Filato

Ƴan Bindiga Sun Sace Basarake Da Mata 2 A Filato

September 22, 2025
Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya

Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya

September 22, 2025
Babu Gwamnatin Sojin Da Ta Kai Ta  Tinubu Muni A Tarihin Nijeriya

Babu Gwamnatin Sojin Da Ta Kai Ta  Tinubu Muni A Tarihin Nijeriya

September 22, 2025
Bayan Mutuwar Wani Matashi, An Kafa Dokar Ta Baci A Yauri

Bayan Mutuwar Wani Matashi, An Kafa Dokar Ta Baci A Yauri

September 22, 2025
Gwamna Kefas Ya Bamu Damar Ƙwatar Mulkin Taraba A 2027 – APC

Gwamna Kefas Ya Bamu Damar Ƙwatar Mulkin Taraba A 2027 – APC

September 22, 2025
Kashim Shettima Ya Isa New York Halartar Taron UNGA Na 80

Kashim Shettima Ya Isa New York Halartar Taron UNGA Na 80

September 22, 2025
Birtaniya Ta Amince Da Kafa Falasɗin A Matsayin Ƙasa

Birtaniya Ta Amince Da Kafa Falasɗin A Matsayin Ƙasa

September 21, 2025
Kefas

APC Da PDP Na Zargin Juna Kan Amfani Da Addini Wajen Neman Nasara A 2027

September 21, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban Ƙasa

September 21, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Tawagar Membobin Majalisar Wakilai Ta Amurka

Li Qiang Ya Gana Da Tawagar Membobin Majalisar Wakilai Ta Amurka

September 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.