• English
  • Business News
Thursday, May 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattalin Arzikin Sin 2022: Akwai Yiwar Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Fiye Yadda Ake Hasashe

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Tattalin Arzikin Sin 2022: Akwai Yiwar Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Fiye Yadda Ake Hasashe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

Masu azancin magana na cewa, “Juma’ar da za ta yi kyau, tun daga Laraba ake ganewa.” Da alama za mu iya cewa hasashen da masana suka yi game da yiwuwar samun tagomashin bunkasar tattalin arzikin kasar Sin ya fara tabbata, domin kuwa, a kwanakin baya bayan nan da suka gabata, dukkanin larduna da birane 31 na kasar Sin sun fitar da ma’aunin ci gaban tattalin arzikinsu na GDP a rubu’in farko na bana, inda alkaluma suka nuna cewa, sassa daban daban na kasar sun samu ci gaba mai inganci yadda ya kamata, duk da cewa ana fama da matsin lamba da sauye-sauyen yanayin da ake fuskanta na cikin gida da na kasa da kasa.

A cikin watanni uku na farkon bana, adadin GDP na larduna 11 da suka hada da lardin Guangdong ya zarta kudin Sin yuan triliyan daya, amma a makamancin lokacin bara, lardunan da adadin GDPn su ya zarta triliyan daya 8 ne kawai. Kana game da saurin ci gaban tattalin arzikin kuwa, ban da lardin Jilin wanda a baya bayan nan ya fuskantar tasirin yaduwar annobar COVID-19, sauran larduna da birane 30 dake fadin kasar sun samu karuwar tattalin arziki a rubu’in farkon bana, inda wasu lardunan dake tsakiya da yammacin kasar wadanda suka hada da Hubei da Shanxi da Xinjiang da Guizhou suka samu ci gaba cikin sauri har saurin ya kai kaso 6 bisa dari bisa makamancin lokacin bara.

Mataimakin shugaban cibiyar nazarin tattalin arziki bisa manyan tsare-tsare ta kasar Sin Wu Sa, ya bayyana a kwanan baya cewa, duk da cewa tattalin arzikin yankunan gabashin kasar ba su samu ci gaba cikin sauri ba, amma suna samun ci gaba mai inganci. Duk da barazana da kalubaloli daban daban da ta fuskanta, kasar Sin ta ci gaba da farfado da tattalin arzikinta. Kana ta cimma manyan manufofinta yadda ya kamata. Jimillar tattalin arzikin kasar Sin a bara ya kai dalar Amurka triliyan 3, wanda ba a taba ganin irinsa ba a tarihin duniya. Aiki ne mai wahala da kasar Sin ta kai ga cimma kyawawan sakamako. Hakan ya nuna cewa, kasar Sin na da karfin juriya wajen raya tattalin arziki, tana daidaita barazana yadda ya kamata, kana kuma hakan na da nasaba da yadda take yaki da annobar COVID-19, da kuma dora muhimmanci kan samun ci gaban tattalin arziki da zamantakewar al’ummar kasa ba tare da tangarda ba.

Kasar Sin ta sanya burin daga yawan GDPn kasar da kaso 5.5 bisa dari a shekarar 2022. Ta yi tunani mai zurfi kan halin da take ciki a gida da waje ta fuskar bunkasa tattalin arziki, kana adadin ya dace da hakikanin yanayin bunkasar tattalin arziki. Dama dai masu hikimar magana na cewa, “Juma’ar da za ta yi kyau, daga Laraba ake ganewa.” (Ahmad Fagam)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamfanoni Masu Jarin Waje Dake Kasar Sin Na Kara Fadada Harkokinsu In Ji Sakamakon Wani Bincike

Next Post

Masana’antar Samar Da Kayayyaki Marasa Nauyi Ta Kasar Sin Ta Samu Tagomashi A Watanni 4 Na Farkon Bana

Related

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 
Daga Birnin Sin

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

2 hours ago
Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

3 hours ago
Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

4 hours ago
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

5 hours ago
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

7 hours ago
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

7 hours ago
Next Post
Masana’antar Samar Da Kayayyaki Marasa Nauyi Ta Kasar Sin Ta Samu Tagomashi A Watanni 4 Na Farkon Bana

Masana’antar Samar Da Kayayyaki Marasa Nauyi Ta Kasar Sin Ta Samu Tagomashi A Watanni 4 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

May 28, 2025
Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

May 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

May 28, 2025
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

May 28, 2025
Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

May 28, 2025
Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

May 28, 2025
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 28, 2025
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

May 28, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

May 28, 2025
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

May 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.