• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfanin Moderna Za Ta Kai Karar Pfizer/ BioN Tech Kan Amfani Da Fasaharta

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Kananan Labarai
0
Kamfanin Moderna Za Ta Kai Karar Pfizer/ BioN Tech Kan Amfani Da Fasaharta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Cikin shekaru goma Moderna ta kasance wadda ta kirkiro na’urar da ake amfani da wajen yin tausa ta kimiyyar fasaha RNA (mRNA) da kuma wata allurar data taimaka aka samu saukin samar da magani na allurar cutar Korona.

Amincewar da aka samu wadda ta dauki shekaru a baya, sai aka kammala shi al’amarin cikin watanni, hakan kuwa ta kasance ne ta nasarar da aka samu wajen samar da alluran sinadaran na’urorin mRNA.

  • Malam Ina So A Taimaka Mun Da Maganin Damuwa Da Bakin Ciki?
  • Mene Ne Hukuncin Aske Gemu?

Su mRNA da sune ke koya ma sinadaran mutum yadda za su samar da kwayar halittar protein, da ita ma zata taimaka bada kariya ta hana kokarin shigar cuta.

Moderna tana zargin cewar Pfizer yayi amfani ne da fasaharta ta mRNA inda aka kara inganta ta kafin barkewar annobar Korona.

Karar wadda za a shigar da ita ne a kotun Massachusetts da kuma kotun sashe ta Dusseldorf ta kasar Jamus ana bukatar gano da kuma sanin irin asarar kudi da hakan zai jawo kamar yadda, Moderna ta bayyana a jawabin da aka rabawa ‘yan jaridu ranar Juma’a ta makon daya gabata.

Labarai Masu Nasaba

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

Moderna ba zargin cewar Pfizerya yi amfani da fasaharta ta mRNA wadda ta shiga yarjejeniya kanta tsakanin shekarun 2010 da 2016, tun ma kafin bullar annobar Korona a 2019 da har duniya ta san al’amarin tun farkon shekarar 2020 Tun kafin farkon bullar cutar Moderna ta ce ba zata bari ayi amfani da fasharta ba wajen taimakama wasu, sanin yadda za su yi alluransu, musamman ma ga kasashe matsakaita da wadanda suke bi masuTa cigaba da bayanin cewar a watan Maris 2022, ta yi tsammani kamfanoni kamar Pfizer da BioNTech za su mutunta ta wajen damar da take da ita ta fasahar ilimin kimiyya, ta ce ba zata bukaci a biyata wasu kudade ba ga duk abinda aka yi kafin 8 watan Maris 2022.

A sanarwar da aka rabawa manema labarai ta hannunn Moderna ranar Juma’a kamafanin yace Pfizer da BioNTech sun yi amfani da fasaharta nau’i biyu.

Daya ya kunshi sinadarin mRNA kamar dai yadda Moderna ta ce,masana,ma’aikatanta sun fara aikin samar da ita,a 2010,sune kuma na farko da suka da suka fara amfani na gwaji a jikin mutum a shekarar 2015.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KamfaniModernaPfizer
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (I)

Next Post

Barin Bata-gari Cikin Al’umma Na Iya Zama Matsala A Gaba (1)

Related

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

1 month ago
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

2 months ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

3 months ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

4 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

9 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

10 months ago
Next Post
Barin Bata-gari Cikin Al’umma Na Iya Zama Matsala A Gaba (1)

Barin Bata-gari Cikin Al’umma Na Iya Zama Matsala A Gaba (1)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

June 24, 2025
Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.