• English
  • Business News
Tuesday, September 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Gaske Ne Annabi Muhammad (SAW) Ba Ya Kashe Wanda Ya Zage Shi?

by Sulaiman
3 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Da Gaske Ne Annabi Muhammad (SAW) Ba Ya Kashe Wanda Ya Zage Shi?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

Mutane da yawa musamman ‘yan boko akida suna ta tambaya suna cewa: “Babu wani hadisi ingantacce da Annabi (SAW) ya kashe wanda ya zage shi, hasalima akwai wadanda suka aibata Annabi a gabansa, suka zage shi amma bai kashe su, bai Kuma yi umarni da kashe su ba, don Allah malam Ya abin yake, kuma sahabbai ba su far musu ba”?
Wa alaikum assalam. Allah Yana cewa a cikin suratul Ahzaab aya ta (57): “Tabbas wadanda suke cutar da Allah da Mazonsa Allah Ya la’ance su a duniya da lahira Kuma ya tanazar musu da azaba wulakantacciya”
Ka’ab dan Al’ashraf ya kasance yana cutar da Annabi (SAW), sai Manzon tsira ya shelanta cewa wa zai isar masa game da wannan cutarwar da ake masa? Sai Muhammad dan Maslama ya ce ya Manzon Allah kana so na kashe shi? Sai ya ce na’am, sai ya tafi gidansa shi da tawagarsa, suka aika shi lahira, bayan ya yi sabuwar Amarya daga babban gida, Kamar yadda Bukhari ya rawaito a hadisi Mai lamba ta (3811).
Annabi (SAW) ya samu labarin wani Makaho da ya kashe baiwarsa cikin dare, sai ya tambaye shi me ya sa ka yi haka? Sai ya ce ta kasance mai tausasawa gare ni, Kuma ina da kyawawan yara da ta haifa mini, amma Kuma tana aibanta ka, nakan hana ta, amma sai ta ki hanuwa, jiya da daddare na ji ta tana aibanta ka sai na samo adda sai na dankara a cikinta, na danna har ta mutu, dan da yake cikinta ya bulluko, sai Annabi (SAW) ya ce : “Ku shaida tabbas jininta ya ta fi a banza”, Abu Dawud ya rawaito shi kuma Albani ya inganta shi a hadisi Mai lamba ta (4361).
Ire-iren wadannan hadisan suna da yawa, suna tabbatar da aika duk wanda ya zagi Annabi (SAW) zuwa Lahira .
Tabbas akwai munafukan da suke aibanta Annabi (SAW) a zamaninsa kamar yadda ya zo a suratu Attauba da kuma suratu Almunafikun, amma bai kashe su ba, saboda mutanen da suke gefe za su ce Muhammad yana kashe sahabbansa, saboda ba za su bambance tsakanin wanda ya shiga Musulunci da wasa ba da kuma wanda ya shiga da gaske, saboda wannan maslahar Annabi (SAW) ya kyale su, don toshe barnar da za ta iya hana wasu shiga Musulunci.
Idan mutum ya ga wanda ya zagi Annabi (SAW) bai iya jurewa ba har jami’an tsaro su karaso, ya aika shi Barzahu saboda fusata da kuma son sa ga Manzon Tsira, jinin wanda aka kashen ya tafi a banza, babu kisasi, mutukar zagin da ya yi da gangan ne, ba shi da tawili ko shubuhar da ta kasa warwaruwa, in kuma ya bayyana ba zaginsa ya yi ba, to sai ya biya rabin diyyar Musulmi, amma ba za a kashe shi ba.
Allah ne mafi sani.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bukatar Koya Wa Yara Zama Lafiya Da Kowa

Next Post

Aikin Hajji Da Hukuncin Tsallake Mikati Ba Tare An Yi Harama Ba

Related

Kyawawan Abubuwa Da Allah Ya Yi Wa Manzon Allah (SAW) Na Girmamawa
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah

4 days ago
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

2 weeks ago
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (6)
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (6)

3 weeks ago
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)
Dausayin Musulunci

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

4 weeks ago
Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa
Dausayin Musulunci

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

1 month ago
Manzon Allah
Dausayin Musulunci

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447: Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (4)

1 month ago
Next Post
Aikin Hajji Da Hukuncin Tsallake Mikati Ba Tare An Yi Harama Ba

Aikin Hajji Da Hukuncin Tsallake Mikati Ba Tare An Yi Harama Ba

LABARAI MASU NASABA

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

September 2, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Masu Safarar Makamai A Katsina, Sun Ƙwato Makamai

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Sace Adaidaita Sahu A Borno

September 2, 2025
Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Gargaɗi El-Rufai Kan Yunƙurin Tayar Da Rikici A Jihar

September 2, 2025
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike

2027: Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Zawarcin Peter Obi

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

’Yansanda Sun Kama ‘Yan Daba 107 A Kano, Sun Ƙwato Makamai Da Ƙwayoyi

September 2, 2025
Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

September 1, 2025
Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

September 1, 2025
Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

September 1, 2025
AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

AU: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Bunkasa Noma Na Da Matukar Muhimmanci

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.