ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Gaske Ne Annabi Muhammad (SAW) Ba Ya Kashe Wanda Ya Zage Shi?

by Sulaiman
4 years ago

LABARAI MASU NASABA

Falalar Yawaita Salati Ga Annabi Muhammad SAW

Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)

Mutane da yawa musamman ‘yan boko akida suna ta tambaya suna cewa: “Babu wani hadisi ingantacce da Annabi (SAW) ya kashe wanda ya zage shi, hasalima akwai wadanda suka aibata Annabi a gabansa, suka zage shi amma bai kashe su, bai Kuma yi umarni da kashe su ba, don Allah malam Ya abin yake, kuma sahabbai ba su far musu ba”?
Wa alaikum assalam. Allah Yana cewa a cikin suratul Ahzaab aya ta (57): “Tabbas wadanda suke cutar da Allah da Mazonsa Allah Ya la’ance su a duniya da lahira Kuma ya tanazar musu da azaba wulakantacciya”
Ka’ab dan Al’ashraf ya kasance yana cutar da Annabi (SAW), sai Manzon tsira ya shelanta cewa wa zai isar masa game da wannan cutarwar da ake masa? Sai Muhammad dan Maslama ya ce ya Manzon Allah kana so na kashe shi? Sai ya ce na’am, sai ya tafi gidansa shi da tawagarsa, suka aika shi lahira, bayan ya yi sabuwar Amarya daga babban gida, Kamar yadda Bukhari ya rawaito a hadisi Mai lamba ta (3811).
Annabi (SAW) ya samu labarin wani Makaho da ya kashe baiwarsa cikin dare, sai ya tambaye shi me ya sa ka yi haka? Sai ya ce ta kasance mai tausasawa gare ni, Kuma ina da kyawawan yara da ta haifa mini, amma Kuma tana aibanta ka, nakan hana ta, amma sai ta ki hanuwa, jiya da daddare na ji ta tana aibanta ka sai na samo adda sai na dankara a cikinta, na danna har ta mutu, dan da yake cikinta ya bulluko, sai Annabi (SAW) ya ce : “Ku shaida tabbas jininta ya ta fi a banza”, Abu Dawud ya rawaito shi kuma Albani ya inganta shi a hadisi Mai lamba ta (4361).
Ire-iren wadannan hadisan suna da yawa, suna tabbatar da aika duk wanda ya zagi Annabi (SAW) zuwa Lahira .
Tabbas akwai munafukan da suke aibanta Annabi (SAW) a zamaninsa kamar yadda ya zo a suratu Attauba da kuma suratu Almunafikun, amma bai kashe su ba, saboda mutanen da suke gefe za su ce Muhammad yana kashe sahabbansa, saboda ba za su bambance tsakanin wanda ya shiga Musulunci da wasa ba da kuma wanda ya shiga da gaske, saboda wannan maslahar Annabi (SAW) ya kyale su, don toshe barnar da za ta iya hana wasu shiga Musulunci.
Idan mutum ya ga wanda ya zagi Annabi (SAW) bai iya jurewa ba har jami’an tsaro su karaso, ya aika shi Barzahu saboda fusata da kuma son sa ga Manzon Tsira, jinin wanda aka kashen ya tafi a banza, babu kisasi, mutukar zagin da ya yi da gangan ne, ba shi da tawili ko shubuhar da ta kasa warwaruwa, in kuma ya bayyana ba zaginsa ya yi ba, to sai ya biya rabin diyyar Musulmi, amma ba za a kashe shi ba.
Allah ne mafi sani.

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje
Dausayin Musulunci

Falalar Yawaita Salati Ga Annabi Muhammad SAW

July 3, 2026
Darussan Da Suka Fi Dacewa A Fahimta Daga Alkur’ani A Wannan Zamanin (2)
Dausayin Musulunci

Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)

June 26, 2026
Manzon Allah
Dausayin Musulunci

Falalar Haɗa Basmala da Suratul Fatiha

June 19, 2026
Next Post
Aikin Hajji Da Hukuncin Tsallake Mikati Ba Tare An Yi Harama Ba

Aikin Hajji Da Hukuncin Tsallake Mikati Ba Tare An Yi Harama Ba

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.