• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Keqiang Ya Aika Wa Taron Kaddamar Da Alkaluman Kididdigar Kirkire-kirkire Na Duniya Na 2022 Na Hukumar WIPO Wasikar Taya Murna

by CMG Hausa
3 years ago
Li

Firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya aika wa taron kaddamar da alkaluman kididdigar kirkire-kirkire na Duniya na shekarar 2022 na hukumar dake sa ido kan ikon mallakar fasaha ta kasa da kasa wato WIPO a takaice wasikar taya murna a jiya Alhamis.

Li Keqiang ya bayyana cewa, kirkire-kirkiren kimiyya shi ne babban karfi dake inganta ci gaban al’ummar bil’adam. Sin tana dora muhimmanci sosai kan kirkire-kirkiren kimiyya, da hada kai a bangaren ayyukan kirkire-kirkire na kasa da kasa, da kare ikon mallakar fasaha, da karfafa hadin gwiwar kasa da kasa game da kirkire-kirkiren kimiyya a dukkan sassa. Ya zuwa yanzu, karfin kimiyya da fasaha da fannin kirkire-kirkire na kasar Sin, ya samu babban ci gaba.

  • Csaba Korosi: Sin Ta Zamo Babbar Garkuwa Ga Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD

Li Keqiang ya nuna cewa, a nan gaba, kasar Sin za ta kara bude kofa da nufin karfafa mu’amala da hadin gwiwar kasa da kasa, da shiga harkokin kimiyya da fasaha na kasa da kasa, da ci gaba da fadada fannonin hadin gwiwar kirkire-kirkire na duniya, da neman samun bunkasuwa cikin hadin gwiwa, da hada kai da kasashe don gina gidaje masu kyau ga daukacin bil-adam.

Sin tana son ci gaba da yin hadin gwiwa tare da hukumar WIPO, da kokarin kafa ka’idojin mallakar fasaha na kasa da kasa ba tare da wata rufa-rufa ba, bisa daidaito da inganci.

Alkaluman kididdigar kirkire-kirkire na duniya na shekarar 2022 da hukumar WIPO ta fitar a jiya Alhamis sun nuna cewa, matsayin kasar Sin a fannin kirkire-kirkire a duniya, ya ci gaba da bunkasa a ‘yan shekarun nan, inda ya kai matsayi na 11 a shekarar 2022.( Mai fassara: Safiyah Ma)

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025
Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya
Daga Birnin Sin

Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

October 18, 2025
Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103
Daga Birnin Sin

Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

October 18, 2025
Next Post
Xi Jinping Ya Gana Da Wakilan Rukunin Kera Babban Jirgin Saman Fasinja Na C919

Xi Jinping Ya Gana Da Wakilan Rukunin Kera Babban Jirgin Saman Fasinja Na C919

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ake Alkaki

Yadda Ake Alkaki

October 19, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

October 19, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

October 19, 2025
Nijar

Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani

October 19, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi

October 19, 2025
gombe

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.