• English
  • Business News
Sunday, May 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Inganta Kiwon Lafiya: Gwamnati Gombe Ta Dauki Sabbin Jami’an Lafiya 440

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Inganta Kiwon Lafiya: Gwamnati Gombe Ta Dauki Sabbin Jami’an Lafiya 440
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Gombe a karkashin jagorancin Muhammadu Inuwa Yahaya, ta dauki sabbin Jami’an kiwon lafiya a kalla dari hudu da arba’in (440) a kokarinta na ingantawa da kyautata sashin kiwon lafiya a fadin jihar.

Sabbin ma’aikatan za a turasu zuwa kananan asibitocin kiwon lafiya da suke fadin jihar domin magancewa da shawo kan ‘yan matsaloli karancin ma’aikata da ake fama da su a asibitocin domin inganta aikin kiwon lafiya a matakin farko.

  • Yadda Saran Macizai Ya Addabi Al’ummar Filato Da Gombe

Da ya ke taya sabbin ma’aikatan murna, kwamishinan lafiya na jihar, Dakta Habu Dahiru ya jawo hankalinsu da su maida hankali wajen gudanar da aiki tukuru domin sauke nauyin da ke kawukansu.

Ya yi bayanin cewa, gwamnati mai ci a jihar ta bada fifiko da muhimmanci ga sashin kiwon lafiyan jama’a.

A nasa bangaren, babban Sakataren hukumar kula da lafiya a matakin farko ta jihar, Dakta Abdulrahman Shuaibu, ya jawo hankalin sabbin ma’aikatan da a kowani lokaci da suke bin ka’idoji da kwarewar aiki yayin da suke gudanar da ayyukansu.

Labarai Masu Nasaba

TangarÉ—ar Na’ura: JAMB Ta Sake Fitar Da Sakamakon Jarabawar UTME Ta 2025

Ya KuÉ“uta A Hannun ‘Yan Bindiga Bayan Shafe Kwanaki 8 Yana Gudu A Dajin Sokoto Da Neja

Ya ce, Gwamnatin jihar jihar tun lokacin da ta dale karagar mulki ta baiwa sashin kiwon lafiya fifiko ta hanyar daukan ma’aikata, samar da kayan aiki, maguna, ginawa da kwaskwarima wa cibiyoyin lafiya a fadin jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dubun Wanda Ya Kashe Mahaifinsa Ta Cika A Legas

Next Post

Yana Fitowa Daga Kurkuku Ya Sake Aikata Laifin Fyade A Ogun

Related

JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Labarai

TangarÉ—ar Na’ura: JAMB Ta Sake Fitar Da Sakamakon Jarabawar UTME Ta 2025

49 minutes ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Labarai

Ya KuÉ“uta A Hannun ‘Yan Bindiga Bayan Shafe Kwanaki 8 Yana Gudu A Dajin Sokoto Da Neja

1 hour ago
katsina
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 5 A Katsina

3 hours ago
29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma
Labarai

29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma

3 hours ago
Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 
Labarai

Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

6 hours ago
Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar
Manyan Labarai

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar

8 hours ago
Next Post
Yana Fitowa Daga Kurkuku Ya Sake Aikata Laifin Fyade A Ogun

Yana Fitowa Daga Kurkuku Ya Sake Aikata Laifin Fyade A Ogun

LABARAI MASU NASABA

JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

TangarÉ—ar Na’ura: JAMB Ta Sake Fitar Da Sakamakon Jarabawar UTME Ta 2025

May 25, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

Ya KuÉ“uta A Hannun ‘Yan Bindiga Bayan Shafe Kwanaki 8 Yana Gudu A Dajin Sokoto Da Neja

May 25, 2025
katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 5 A Katsina

May 25, 2025
29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma

29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma

May 25, 2025
Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

May 25, 2025
Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar

May 25, 2025
Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

May 25, 2025
An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

May 24, 2025
Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.