ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Dandalin Tattaunawa Mai Taken “Sabuwar Alkiblar Ci Gaban Kasar Sin Da Sabon Zarafin Ci Gaban Duniya”

by CMG Hausa
3 years ago
Kasar Sin

An gudanar da dandalin tattaunawa mai taken “sabuwar alkiblar ci gaban kasar Sin da sabon zarafin ci gaban duniya” a jiya Asabar a birnin Beijing.

Dandali ne wanda ya kasance reshe na dandalin tattaunawa kan tattalin arzikin duniya na Hongqiao karo na biyar.

  • Masana Kimiya Na Kasashen Sin Da Kenya Sun Fara Girbin Nau’in Masara Mai Inganci

Memban ofishin siyasa na kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kana shugaban sashin fadakar da al’umma na kwamitin kolin JKS, Li Shulei ya halarci dandalin tare da gabatar da jawabi.

ADVERTISEMENT

Li ya bayyana cewa, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da wani muhimmin jawabi a yayin bikin kaddamar da CIIE, wato baje-kolin kayayyakin kasa da kasa da ake shigowa da su kasar Sin karo na biyar, inda ya shaidawa duniya manufar kasarsa, ta nacewa ga fadada bude kofarta ga kasashen ketare, da nuna sahihancinta na more damammakin ci gaba tare da sassan kasa da kasa, al’amarin dake da babbar ma’ana.

Li ya jaddada cewa, a shekaru goman da suka gabata, kasar Sin a sabon zamanin mu, ta samu ci gaba sosai a yayin da take mu’amala da duniya, inda kuma ta samar da alfanu ga duniya. Ya ce babban taron wakilan jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 20, ya kafa sabuwar alkibla ga farfado da al’ummomin kasar Sin baki daya, bisa zamanintarwar kasar mai sigar musamman.

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Kaza lika kasar Sin tana fatan inganta cudanya da kasa da kasa, don kyautata hanyoyin zamanantar da kasa. Kana za kuma ta tsaya ga ci gaba da samar da alfanu ga jama’arta, da samar da ci gaba mai inganci, da fadada bude kofarta ga kasashen ketare, da bin tafarkin neman ci gaba cikin lumana, a wani kokari na kara sanya kuzari, da karfin ci gaba ga kasashe daban-daban, gami da kara tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya baki daya. (Murtala Zhang)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025
Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
Next Post
Babban Jami’in Yakin Neman Zaben Atiku A Abuja, Danladi Zhin, Ya Rasu Yana Da Shekaru 54

Babban Jami'in Yakin Neman Zaben Atiku A Abuja, Danladi Zhin, Ya Rasu Yana Da Shekaru 54

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025
Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

November 15, 2025
Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

November 15, 2025
Yadda Za Ku Gyara Kanku

Yadda Za Ku Gyara Kanku

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.