• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Ba Da Gudunmawar Ci Gaban Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Na Ba Da Gudunmawar Ci Gaban Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abokai, yayin da ‘yan kwanaki suka rage a fara gasar cin kofin kwallon kafan duniya ta hukumar FIFA ta 2022 a Qatar, yau “duniya a zanen MINA” zai bayyana muku abubuwan dake da alaka da kasar Sin a wannan gasa da ma duniya.

Yayin da ka yi yawo a wajen filin wasa na Al Bayt , abin da zai shakatar da kai a filin, shi ne wasu bishiyoyi masu kyaun gani na kudancin kasar Sin da yawansu ya kai fiye da dubu 50, da kamfanin samar da tsirrai na birnin Foshan na lardin Guangdong dake kudancin Sin ya yi jigilarsu zuwa wurin.

  • Masana: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Kara Karfin Afirka A Fannin Aikin Injiniya

Ban da wannan kuma, sama da kashi 50% na kayayyakin dake da alaka da gasar daga birnin Yiwu na Sin ne aka samar, baya ga rigunan wasa na fitattun kungiyoyin ‘yan wasa na kasashe 32 da mai tsara salon tufa na Sin ya gabatar da mutum zai iya saya.

Haka kuma, kamfanin Sin ne ya gina filin wasa na Lusail, daya daga cikin filaye mafiya kayatarwa da muhimmanci na gasar.
Bayan ga wadannan abubuwa da Sin ta samar a gasar, yanzu haka kayayyakin da Sin ta samar da manyan ababen more rayuwa da Sin ta gina sun karade sassa na duniya. Idan muka juya ga nahiyar Afrika kuwa, daga layin dogo tsakanin Tanzaniya da Zambiya zuwa layin dogo dake tsakanin Abuja da Kaduna, daga madatsar ruwa ta Merowe zuwa tashar jirgin ruwa mai zurfi ta Lekki ta ciniki cikin ‘yanci, da ma wasu abubuwa na yau da kullum, dukkansu Sin ce ta gina su.

Tambayar ita ce, wai me ya sa kasar Sin ta gina wadannan abubuwa masu tarin yawa a duniya?
Bayan shekaru fiye da 40 da Sin ta fara aiwatar da manufar yin kwaskwarima a gida da bude kofa ga waje, Sin ta zama kasa mai karfi a fannin masana’antu a duniya. Ban da wannan kuma, a cikin tsarin zamanintar da masana’antu da Sin ta gudanar, gwamnati ta mai da hankali matuka kan kimiyya da fasaha.

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

Alal misali, layin dogo da kamfanin Sin ya shimfida a cikin Abuja, shi ne irinsa na farko a yammancin Afrika dake amfani da tsarin kasar Sin. Ban da wannan kuma, fasahar sadarwa ta 5G da manyan ababen dangane da hakan da ake amfani da su yanzu a Afrika, su ma kamfanonin Sin suka gina su.

Sanin kowa ne cewa, ana yabawa kayayyakin da Sin ta samar saboda inganci da kuma araha, baya ga haka, abubuwan da Sin ta samar ta hanyar kirkire-kirkire bisa fasaha da kimiyya, sun fara jawo hankalin duniya.

Kasashe daban-daban na sa ran shigo da kayayyakin Sin cikin kasashensu da kuma hada kai da kamfanonin Sin a fannin samar da kayayyaki da fasaha da kimiyya, kazalika suna zabar kamfanonin Sin, don su taimaka musu wajen gina wasu manyan ababen more rayuwa.

A nata bangare, Sin tana matukar fari ciki wajen hada kai da kasashen duniya musamman ma kasashe masu tasowa don samun moriya tare.(Mai zane da rubuta:MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 29 Da Cafke Masu Taimaka Musu 10 Da Naira Miliyan 15

Next Post

Peng Liyuan Ta Gana Da Uwar Gidan Shugaban Indonesia

Related

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

2 hours ago
Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

2 hours ago
Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya
Daga Birnin Sin

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

4 hours ago
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC
Daga Birnin Sin

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

5 hours ago
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

5 hours ago
An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

22 hours ago
Next Post
Peng Liyuan Ta Gana Da Uwar Gidan Shugaban Indonesia

Peng Liyuan Ta Gana Da Uwar Gidan Shugaban Indonesia

LABARAI MASU NASABA

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hukumar NRC Ta Dakatar Da Zirga-zirgar Jiragen Kasa Na Abuja zuwa Kaduna

August 26, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

August 26, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

August 26, 2025
Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

August 26, 2025
Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

August 26, 2025
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

August 26, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

August 26, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

August 26, 2025
Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.