• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Kayan Sarrafa Madarar Shanu A Jihar Kano

by Abubakar Abba
3 years ago
Madarar shanu

Ma’aikatar aikin gona da raya karkara ta raba sabbin motocin raba madarar shanu mai na’urorin sanyi, guda 100 ga kungiyar masu sayar da madarar, da ke jihar Kano.

Darakta a ma’aikatar aikin noma da raya karkara da ke jihar Kano, Alhaji Baba Gana ne ya mika kayan ga kungiyar a madadin ma’aikatar.

  • An Shigo Da Madarar Naira Biliyan 27 Nijeriya Cikin Wata Uku – NBS

Alhaji Gana ya ce, sauran kayan da aka raba wa kungiyar sun hada da janareta mai karfin 20KBA. Sannan gwamnatin tarayya ta dauki wannan matakin na raba Kayan domin tabbatar da kara tsaftace kasuwancin na madara a jihar da kuma a kasa baki daya. A cewarsa, gwamnatin tarayya ta yi namijin kokari wajen ganin ana kara bunkasa fannin na sarrafa madara a kasar nan.

Gwamnatin tarayya ta dauki wannan matakin na raba Kayan domin tabbatar da kara tsaftace kasuwancin sayar da nadarar a jihar da kasa baki daya.

Alhaji Gana ya ci gaba da cewa, an kuma gina cibiyoyin biyu na tara madarar shanu, inda aka mika su ga kungiyar.
Daraktan ya bayyana cewa, an kuma horas da wasu daga cikin ‘ya’yan kungiyar kan fanni daban-daban na hada-hadar kasuwancin madarar ta shanu.

LABARAI MASU NASABA

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

Ya kara da cewa, gwamnatin tarayya za ta ci gaba da bunkasa fannin na sarrafa madarar shanu, har sai kwaliyya ta biya kudin sabulu, musamman domin a samar da wadacacciyar madarar shanu a kasar nan.

Gwamnatin tarayya ta hanyar ma’aikatar ta aikin noma da raya karkara, za ta ci gaba da bunkasa hanyoyin sarrafa madarar shanu, har sai kwaliyya ta biya kudin sabulu, musamman domin a samar da wadacacciyar madarar ta shanu a fadin kasar nan.

Da yake karbar kayan tallafin, shugaban kungiyar reshen jihar Malam Usman Abdullahi ya bayyana cewa, bai san kalaman da zai yi amfani da su wajen gode wa ma’aikatar kan wannan tallafi.

Malam Usman ya kuma bayar da tabbacin cewa, kungiyar za ta yi amfani da Kayan yadda ya dace.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Noma Da Kiwo

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Next Post
Goro

Goron Juma'a

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025
Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Yadda Ake Miyar Margi

Yadda Ake Miyar Margi

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.