ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Na Bincike Kan Cire Idon Wani Almajiri A Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Almajiri

Rundunar ‘yansandan Jihar Bauchi ta ce zuwa yanzu ta fara bincike dangane da cire wa wani almajiri mai suna Najib Hussaini idonsa na hannun dama da wasu da ba an san ko su waye ba suka yi, a garin Kafin Madaki da ke cikin karamar hukumar Ganjuwa a jihar.

Yaron mai shekara 12 a duniya, ya zo almajiranci Jihar Bauchi ne daga Kano, inda ke koyon karatun Alkur’ani a Kafin Madaki.

  • Kanu Ya Yi Tur Da Kai Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Kudu Maso Gabas
  • Gwamnatocin Kananan Yankunan Sin Na Bayar Da Katunan Rangwamen Sayayya Domin Farfado Da Karsashin Kasuwanni

A sanarwar da kakakin ‘yansandan jihar, SP Ahmed Muhammad Wakil, ya fitar a ranar Talata, ya ce, lamarin ya faru ne a ranar 9 ga watan Disamnan 2022 a unguwar Yamma, unguwar da ba ta da nisa sosai da tsangayar su almajirin.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, wasu mutane biyu ne suka je inda yaron yake a kan babur kirar Bajaj, inda suka aike shi da ya taimaka ya shiga wani gida ya kira musu wata yarinya “Kwatsam suka dauke yaron a kan babur din suka wuce da shi wani kango kusa da Hayar Gonar Wakili, inda suka cire masa idon hannun dama ta karfin tsiya kana suka yasar da shi cikin jini a galabaice.”

Ya kara da cewa, a hakan yaron ya yi kokari ya rarrafa ya fita zuwa inda abokansa za su gan shi inda su kuma suka kwashe shi cikin hanzari zuwa wajen malamainsu.

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Tunin aka kai rahoton faruwar lamarin ga caji ofis din ‘yansanda da ke Ganduja a lokacin da lamarin ya faru inda a nan kuma aka wuce da shi zuwa babban asibitin koyarwa na ATBUTH da ke Bauchi domin kokarin samar masa da agajin likitoci.

Wakil, ya kara da cewa, kwamishinan ‘yansandan jihar, CP Aminu Alhassan ya roki iyaye da a kowane lokaci suke kai rahoton duk wasu bata garin da basu yarda da su ba da suke yawo a kusa da unguwanninsu domin daukan matakan da suka dace na dakile aniyarsu ta aikata laifuka.

Ya bada tabbacin cewa wadanda suka aikata wannan danyen aikin za su shiga hannun hukuma ba da jimawa ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Next Post
Ba Za Ku Taba Nadamar Zaben APC A Karkashin Mulkina Ba – Tinubu

Ba Za Ku Taba Nadamar Zaben APC A Karkashin Mulkina Ba - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.