• English
  • Business News
Sunday, September 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Gudanar Da Taron Shekara-Shekara Na Ayyukan Tattalin Arziki Don Tsara Shirin Shekarar 2023

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Gudanar Da Taron Shekara-Shekara Na Ayyukan Tattalin Arziki Don Tsara Shirin Shekarar 2023
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daga ranar Alhamis zuwa Juma’a 16 ga wata ne, aka gudanar da babban taron kolin tattalin arziki na shekara-shekara a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin, inda shugabannin kasar Sin suka yanke shawarar kan sassan da za a ba da fifiko kan ayyukan raya tattalin arziki na shekarar 2023.

Da yake gabatar da muhimmin jawabi a yayin taron, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya yi nazari kan ayyukan tattalin arzikin kasar a shekarar 2022, tare da nazari kan halin da ake ciki a fannin tattalin arziki, da kuma tsara aikin raya tattalin arziki na shekarar 2023 dake tafe.

  • Sin Ta Sha Alwashin Kare Hakkokinta A Gabar Da Amurka Ta Sake Kakabawa Karin Kamfanonin Sin Takunkumi

A yayin taron, an bayyana cewa, ana sa ran samun farfadowa da ingantuwa baki daya ta fuskar tattalin arzikin kasar a shekara mai zuwa, kuma ya zama tilas a tabbatar da kwarin gwiwar yin aiki mai kyau a fannin aikin raya tattalin arziki.

Taron ya bukaci samun daidaito a fannin tattalin arziki a matsayin abu mai muhimmanci, tare da neman ci gaba mai dorewa, da tabbatar da daidaiton tattalin arziki a shekara mai zuwa.

A cewar taron, za a ci gaba da aiwatar da manufofin kasafin kudi mai dorewa da sanya ido yadda ya kamata a shekara mai zuwa. A halin da ake ciki kuma, za a yi kokarin karfafa ikon sarrafawa da daidaita manufofi daban-daban, domin samun ci gaba mai inganci. (Mai fassarawa: Ibrahim daga CMG Hausa)

Labarai Masu Nasaba

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kai Wa Ofishoshinmu Hari Na Iya Kawo Cikas Ga Zaben 2023 – INEC

Next Post

Manyan Kwamandojin Boko Haram 4 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

Related

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO
Daga Birnin Sin

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

2 hours ago
An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

3 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

4 hours ago
Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

5 hours ago
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?
Daga Birnin Sin

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

6 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

7 hours ago
Next Post
Manyan Kwamandojin Boko Haram 4 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

Manyan Kwamandojin Boko Haram 4 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

LABARAI MASU NASABA

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

September 20, 2025
An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

September 20, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Martaba Hakkokin Kamfanoni

September 20, 2025
Abin Fashewa Ya Tarwatse A Masana’antar Ƙera Makamai Ta Sojojin Nijeriya A Kaduna

Abin Fashewa Ya Tarwatse A Masana’antar Ƙera Makamai Ta Sojojin Nijeriya A Kaduna

September 20, 2025
Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

September 20, 2025
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

September 20, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

September 20, 2025
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

September 20, 2025
Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

September 20, 2025
Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

September 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.