• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Kamata Amurka Ta Kara Fadawa Hanyar Da Ba Ta Dace Ba

by CMG Hausa
3 years ago
Amurka

A karshen shekarar 2022 da muke ciki, kasar Amurka ta sake rura wuta a kan batun Taiwan. A ranar 24 ga wata, shugaba Joe Biden na Amurka ya sa hannu kan shirin dokar NDAA dangane da kasafin kudi ta fuskar tsaron kasa a shekarar 2023.

Wannan doka ce da Amurka za ta aiwatar a cikin gida, amma Amurka ta fifita dokar fiye da dokokin kasa da kasa. Ta rufe idonta da gangan don kaucewa gaskiya, ta baza jita-jitar barazanar kasar Sin, ta kuma tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin.

  • Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Sakataren Wajen Amurka

Dokar tamkar tsoma baki ne kan batun Taiwan, inda aka yi shelar cewa, nan da shekaru 5 masu zuwa, gwamnatin Amurka za ta bai wa yankin Taiwan na kasar Sin tallafin dalar Amurka biliyan 10 ta fuskar aikin soja da kuma rancen kudi na dalar Amurka biliyan 2, za ta kuma bukaci a gaggauta sayar wa Taiwan makamai, lamarin da ba shakka zai taimakawa ‘yan a-ware na Taiwan sosai. Lalle Amurka ita ce wadda ke illata zaman lafiya da kwanciyar hankali a mashigin tekun Taiwan, tare da haifar da barazana ta fuskar tsaro.

Abubuwan da Amurka ta yi kan batun Taiwan sun nuna cewa, tana nuna fuska 2 kan kasar Sin, wadda take yin shelar tattaunawa da kasar Sin tare da dakile ci gaban kasar Sin, kana tana yin shelar hada kai da kasar Sin, tare da illata muraddun kasar Sin.

A yayin ganawar da aka yi tsakanin shugabannin kasashen Sin da Amurka a tsibirin Bali a watan jiya, shugaba Biden ya sake nanata cewa, Amurka ba ta goyon bayan kasancewar Sin biyu a duniya, ko kuma kasancewar kasar Sin da Taiwan a duniya. Kana kuma Amurka ba ta neman katse hulda da kasar Sin, ba ta neman dakile ci gaban tattalin arzikin kasar Sin. Kana ba ta neman mayar da Sin saniyar ware.

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Abubuwan da Amurka ta yi sun sabawa kalamanta. Ko Amurka ta cancanci kasancewar wata babbar kasa a duniya? (Tasallah Yuan)

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik
Daga Birnin Sin

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki
Daga Birnin Sin

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
Next Post
‘Yan Jarida Na Da Rawar Takawa Wajen Dakile Karancin Kayan Aikin Kula Da Cutar Daji  –  Dakta Kabiru

‘Yan Jarida Na Da Rawar Takawa Wajen Dakile Karancin Kayan Aikin Kula Da Cutar Daji -  Dakta Kabiru

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kano Ta Ce An Yi Rashin Adalci Wajen Ɗaukar Aikin Kwastam A Nijeriya

Majalisar Dokokin Kano Ta Ce An Yi Rashin Adalci Wajen Ɗaukar Aikin Kwastam A Nijeriya

October 30, 2025
Amurka

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025
Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.