• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe 1m Kowane – Bala Mohammed

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Iyalan

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya shelanta cewa daga yanzu duk wani mutumin da ‘yan bindiga suka kashe a jihar za a bai wa iyalansa tallafin Naira miliyan daya, idan mace ce ko karamin yaro za a ba su Naira 500,000.

Kazalika, wannan tallafin a cewar gwamnan zai shafi dukkanin wani jami’in tsaron da ya rasa ransa a fagen fafatawa da masu garkuwa da mutane.

  • Kisan Lauya: Gwamnan Legas Ya Gana Da Sufeton ‘Yansanda
  • Zan Fi Mayar Da Hankali Kan Ilimi Da Matasa – Kwankwaso

Bala, ya shaida hakan ne a lokacin da ke jawabi a fadar hakimin kasar Duguri da ke karamar hukumar Alkaleri a wata ziyarar jajanta wa al’ummar yankin da ‘yan bindiga suka kashe mutane sama da 20 a baya-bayan nan.

Ya ce, “Kuma daga yanzu saboda da tausayawa duk wanda ya rasa ransa a Jihar Bauchi, za a bai wa iyalansa miliyan daya, idan mace ce za a ba ta dubu dari 500, idan yaro ne dubu dari 500.

“Wannan tallafi ne bai isa diyya ba.

LABARAI MASU NASABA

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

“Mun rasa mutane a nan, mun rasa mutane a Toro mun kuma rasa mutane a sauran wurare; ga shugaban karamar hukumar za mu kidaya mutanen da suka rasu mu yi kokari mu ba su tallafi, saboda masu kawo abinci su suka rasu.

“Sannan da sauran jami’an tsaro da suka rasa rayukansu su ma za mu basu wannan tallafin da ‘yansanda kuma da ‘yan banga.

“Saboda haka ku fito yi ts ranku, ku fito ku yi yaki, mu ba a sanmu a ragonta ba. Ba wai daga Zamfara mutum ya zo ba, ko daga birnin Sin yake ba za mu bar shi ba.

“Muna rokon shugaban ‘yan sanda ya gina mana ofishin’yansanda a wannan garin, mu za mu gina shi kuma ya turo muku ‘yansanda.

“Amma kun san idan babu hanya ba zai ji dadin aiki ba, don haka muna tunanin yadda za a samar da hanyoyi kuma in sha Allahu za a yi.

“A madadin gwamnati da al’ummar Jihar Bauchi, na zo nan ne domin na jajanta muku bisa kashe mutane da aka yi da kone gidaje da ‘yan bindiga suka yi, Allah ya ba da hakuri, Allah ya ba da hakuri.

“Duk Wani dan bindiga da kuka gani a yankunku ku kashe shi. Na nada wannan umarnin kuma babu wata yafiya. Ba za mu bari mu ci gaba da asarar mutanenmu haka nan ba.

A kwanakin baya ne mahara suka kai hari yankin Alkaleri s jihar, inda suka kashe sama da mutum 20.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Manyan Labarai

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

October 31, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano
Manyan Labarai

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

October 31, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 
Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

October 31, 2025
Next Post
An Fara Ginin Katafariyar Tashar Samar Da Lantarki Daga Hasken Rana Da Kafin Iska A Arewacin Kasar Sin

An Fara Ginin Katafariyar Tashar Samar Da Lantarki Daga Hasken Rana Da Kafin Iska A Arewacin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

October 31, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

October 31, 2025
Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

October 31, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

October 31, 2025
Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

October 31, 2025
Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

October 31, 2025
Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.