• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Faru Ga Panda Da Amurka Ta Ara Daga Kasar Sin?

by CMG Hausa
3 years ago
Amurka

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

Abokai, Panda wata dabba ce dake da tarihi na a kalla shekaru miliyan 8 a duniya, kuma dabba ce dake fuskantar barazanar karewa baki daya daga doron kasa, hakan ya sa aka sanya ta cikin dabbobin da ake iyakacin kokarin kare su. Dabbobin Panda na rayuwa ne a dajin kasar Sin kawai. Amma saboda yadda al’ummar sauran kasashe ke matukar son Panda, gwamnatin kasar Sin ta fara bayar da aron Panda zuwa kasashen da suka cancanci ba da kulawa gare su, shi ya sa Panda ta zama dabbar dake alamanta zumunci.

Amma halin da Panda da Amurka ta ara dake gidan dabbobi na Memphis ke ciki ba shi da kyau, abin da ya fusata mutane sosai. A watan Disamba na bara, wannan gidan dabbobi ya sanar da maido da Panda biyu ga kasar Sin saboda wa’adin shekaru 20 na kwangilar aron ta kare. Amma abin bakin ciki shi ne, wata Panda mai suna “LE LE” ta mutu sakamakon ciwon zuciya a watan da ya gabata. Dayar mai suna “Ya Ya” ita ma ba ta cikin hali mai kyau. Sabo da idan Panda tana da lafiya, za a ga tana da kiba kamar siffar kwallo, amma “Ya Ya” yanzu tana fama da ciwon fata har gashin jikinta ya zube, rashin abinci mai inganci, ya sa ta rame.

Tabbatar da lafiyar jikin Panda wani muhimmin abu ne dake cikin kwangilar aron Panda da Sin ta kulla da kasashen da suke son aronta. Ban da wannan kuma, dokar tabbatar da hakkin dabobbi da Amurka ta zartas da ita a shekarar 1980, ta tanadi cewa, ya kamata a tabbatar da hakkin dabbobi, ciki hadda ba su kulawa yadda ya kamata da hana cin zarafinsu. Amma Panda a matsayinta na dabbar dake alamanta zumunci, ba a kula da ita sosai ba a gidan dabbobi na Memphis na Amurka, abin da ya fusata duk wani mai son Panda. Ko hakkin dabobbi Amurka ba ta iya kare ba, balle hakkin Bil Adama.

A hanzarta maido da “Ya Ya” gida nan kasar Sin, ta yadda za a ba ta kulawar da ta dace. (Mai zana da rubuta: MINA)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

October 19, 2025
An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025
Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya
Daga Birnin Sin

Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

October 18, 2025
Next Post
‘Yansanda Sun Hana Jam’iyyu Siyasa Zagayen Murnar Nasarar Cin Zabe A Jihar Kebbi

'Yansanda Sun Hana Jam'iyyu Siyasa Zagayen Murnar Nasarar Cin Zabe A Jihar Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo

October 19, 2025
Sauya Sheƙa: APC Za Ta Lashe Kashi 95% Na Ƙuri’un Kaduna A 2027 – Gwamna Sani

Sauya Sheƙa: APC Za Ta Lashe Kashi 95% Na Ƙuri’un Kaduna A 2027 – Gwamna Sani

October 19, 2025
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

October 19, 2025
JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

October 19, 2025
Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

October 19, 2025
Yadda Ake Alkaki

Yadda Ake Alkaki

October 19, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

October 19, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

October 19, 2025
Nijar

Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani

October 19, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.