• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Jaddada Kudirin Tallafa Wa ‘Yansanda

by Sagir Abubakar
3 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Jihar Katsina Ta Jaddada Kudirin Tallafa Wa ‘Yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Katsina ta sake jaddada kudurinta na tallafa wa ‘yansanda wajen tabbatar da doka da oda a lokacin da bayan gudanar da manyan zabuka masu zuwa a jihar.

Gwamna Aminu Bello Masari shi ya ba da wannan tabbacin a lokacin da amsar bakuncin sabon mataimakin babban sufeton ‘yansanda mai kula da shiyya 14 da aka tura, wanda suka kunshi jihohin Katsina da Kaduna da ya suka ziyarce shi.

  • Sojoji Sun Ceto Mutum 14 Da Aka Sace A Kaduna

Masari ya jaddada cewa gwamnatin jiha za ta yi duk abin da ya kamata domin kare al’ummarta daga duk wata barazana. Sai dai ya ce Jihar Katsina na bukatar karin jami’an ‘yansanda domin samar da tsaro yadda ya kamata. Daga nan sai ya yi wa mataimakin babban sufeton ‘yansanda fatan samun nasara wajen gudanar da sabon aikinsa.

Tun da farko, mataimakin babban sufeton ‘yansanda, Ahmed Abdurahman ya ce ya je gidan gwamnati ne musamman domin sanar da gwamnan jihar cewa an turo shi ne domin sa ido wajen gudanar da babban zaben 2023.
Abdurahman wanda aka turo daga kwalejin horas da ‘yansanda da ke Wudil a Jihar Kano, ya ce kwamishinan ‘yansanda na jiha ya yi masa bayani a kan shirye-shirye tsaro wajen tabbatar da zaman lafiya a jihar.
Ya ce haka kuma zai keyawa shiyoyin domin tabbatar da cewa an tanaji duk abin da ake bukata.

Kwamishinan ‘yansanda, CP Kolo Yusuf wanda tuni ya kama aiki da kuma fara shirye-shiryen daukar matakai na samar da tsaro.
Bayanin haka na kunshe a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar SP Gambo Isa ya fitar.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

Sanarwa tagargadi masu karya doka da suka hada da ‘yan bindiga, ‘yan ta’adda da sauran masu aikata laifuka ko dai su bar jihar ko kuma a damke su tare da hukunta su daidai yadda doka ta tanada.

A kan haka ne, rundunar ke kira ga al’ummar jihar su ci gaba da bayar da goyon baya da hadin kai ga ‘yansanda don tabbatar da samun cikakkiyar nasarar gudanar da zabukan shekarar 2023 cikin kwanciyar hankali da lumana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 40 Da Kulla Huldar Diplomassiya Tsakanin Sin Da Cote d’Ivoire

Next Post

Masana Sun Kara Fito Da Dabarun Noman Shinkafa Ta Yadda Za A Kara Samun Riba

Related

Neja
Labarai

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

3 minutes ago
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya
Labarai

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

18 minutes ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

2 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

4 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

5 hours ago
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

6 hours ago
Next Post
Masana Sun Kara Fito Da Dabarun Noman Shinkafa Ta Yadda Za A Kara Samun Riba

Masana Sun Kara Fito Da Dabarun Noman Shinkafa Ta Yadda Za A Kara Samun Riba

LABARAI MASU NASABA

Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.