ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masana Sun Kara Fito Da Dabarun Noman Shinkafa Ta Yadda Za A Kara Samun Riba

by Abubakar Abba
3 years ago
Shinkafa

A kwanakin bayan ne gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani sabon tsarin noma shinkafa na kasa na shekara 10, inda masu ruwa da tsaki a a fannin suka yi amfani da damar don karfafa tsarin, yadda manoma za su ci gajiyarsa.

Wata gidauniyar bunkasa noma ta duniya da ake kira ‘Syngenta’, ta yi hadin gwiwa da shirin noma na (SFSA) don bunkasa shi yadda za a samun riba.

  • Kasar Sin Ba Ita Ce Kasar Da Ta Fi Kowacce Kasa Bayar Da Bashi Ga Kasashen Afirka Ba

Haka kuma yau, gidauniyar ta kuma yi hadaka da kamfanin Derftdan don yin nomanta yadda za a samun riba a kasar nan.
A jawabinsa a wajen taron bitar wanda aka yi a Abuja, shugaban sashin bunkasa noma Robert Berlin ya bayyana cewa, an shirya taron bitar ne domin a duba irin nasarar da aka samu a cikin shirin na SFSA, tare da samar da wani kundi don samar da gudummawa wajen karfafa aikin noma yadda za a samun riba mai yawa.

ADVERTISEMENT

Berlin ya ce, wannan taron bitar ya zo ne bayan gwamnatin tarayya tk kaddamar da dabarun tsarin na aikin noma na kasa don samun riba ta shekaru 10,musamman domin a samar da wadatacciyarta a kasar nan, inda kuma ya yaba wa mahalarta taron kan amsa gayyatar halartar taron.

Shi ma a nasa jawabin, ministan noma da raya karkara, Dakta Mohammed Mahmood Abubakar, ya jinjina wa gidauniyar kan gagarumar gudunmawar da ta bayar don karfafa tsarin na aikin noma don samun riba.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Ministan wanda Darakta a ma’aikatar, Bashir Umar ya wakilta a gurin taron ya bai wa mahalarta taron tabbacin gwamnatin tarayya don tallafa wa, musamman kananan manoman shinkafa, mussman domin a cike gibin da ake da shi na noman shinkar domin samun riba.

Abubakar ya yi kira ga mahalarta taron da su yi amfani da ilimin da suka samu a taron bitar tare da kuma wanzar da mastayar da aka cimma a gurin taron.

Shi kuwa manajan gidauniyar Isaiah Gabriel a nasa jawabin a gurin taron ya bayyana cewa, gidauniyar da kuma kamfanin Derftdan Resources ne, suka gudanar binciken domin yin nazari akan noman na shinkafar da sarrafa ta da kuma sayar da ita domin samun riba.

Gabriel ya ci gaba da cewa, nanufar mu ita ce, domin a gano kalubalen da kuma gibin da ake da shi don a karfafa tsarin na aikin noma don samun riba.

Ya sanar da cewa, ana iya Nijeriya za ta iya rungumar wannan tsarin domin a karfafa aikin noma shinkafar da kuma sarrafa ta.
A cewar Gabriel, manoma 2,249 ne suka goyi bayan gudanar da wannan binciken wanda kuma aka gudanar a jihar Koros Ribas da Neja da Edo Jigawa da Kebbi da Ebonyi da Kano da kuma Nasarawa.

Shi ma a jawabinsa a wajen taron wani babban jami’in tuntuba a fannin noma don samun riba Mista Richard Ogundele ya sanar da wasu gibin da aka samu a fannin noman shinkafa don samun riba.

A cewar Mista Richard damar da ake da ita don bunkasa noman shinkafar don samun riba, ta karade daukcin fadin kasar nan.
Ya kara da cewa, akwai bukatar a kara bunkasa noman shinkafar don samun riba a Nijeriya, musamman ga hanyar samar da kayan nomanta na yamani da samar da ingantaccen Iri.

Ya bayyana cewa, mutukar aka samar da ingancciyar shinkafar an kammala komai da ya kanata, inda ya kara da cewa, matukar aka mayar da hankali akan tsarin nomanta, hakan zai kara taimaka wa wajen nomanta a kasar nan har a kuma fitar da ita zuwa kasuwar duniya.

Mista Richard ya kara da cewa, masu ruwa da tsaki a fannin sun kuma tattauna akan matsalolin da fannin na noman shinkafar don samun riba ke fuskanta a kasar nan, inda suka bayyana cewa, akwai bukatar a yi amfani da fasahar zamani don a shawo kan matsalar, musamman domin a kara bunkasa nomanta a kasar nan.

Sauran masu ruwa da tsaki da suka halarci taron sun hada da, kungiyar manoman shinkafa ta kasa da cibiyar gudanar da bincike a kan amfanin gona da sauransu.

Shinkafa
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Yadda Noman Karas Ke Kara Bunkasa

Yadda Noman Karas Ke Kara Bunkasa

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.