• English
  • Business News
Monday, August 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ba Ita Ce Kasar Da Ta Fi Kowacce Kasa Bayar Da Bashi Ga Kasashen Afirka Ba

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ba Ita Ce Kasar Da Ta Fi Kowacce Kasa Bayar Da Bashi Ga Kasashen Afirka Ba

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê3ÔÂ4ÈÕ Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óÒ»´Î»áÒé¾ÙÐÐÐÂÎÅ·¢²¼»á 3ÔÂ4ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óÒ»´Î»áÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐÐÐÂÎÅ·¢²¼»á¡£´ó»á·¢ÑÔÈËÍõ³¬¾Í´ó»áÒé³ÌºÍÈË´ó¹¤×÷Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßµÄÌáÎÊ¡£ лªÉç¼ÇÕß ²ÅÑï Éã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da safiyar yau Asabar ne, agogon Beijing, majalisar wakilan jama’ar kasar Sin (NPC), dake zama babbar majalisar tsara dokokin kasar, ta gudanar da taron manema labarai, gabanin bude taronta na shekara-shekara, inda mai magana da yawun taron, Mr. Wang Chao ya bayyana cewa, kasar Sin ba ita ce kasar da ta fi kowacce kasa bayar da bashi ga kasashen Afirka ba.

Wang Chao ya ce, kamar yadda alkaluma daga bankin duniya suka nuna cewa, kusan kashi uku bisa hudu na bashin da ake bin kasashen Afirka, sun fito ne daga cibiyoyin hada-hadar kudi mallakar bangarori daban daban da masu lamuni na kasuwanci. Har kullum kasar Sin ta himmatu wajen taimakawa kasashen Afirka rage bashin da ake bin su. Mr. Wang Chao yana mai karyata ikirarin cewa, wai kasar Sin na haifar da abin da ake kira “tarkon bashi” a Afirka.

  • Kenya Za Ta Fara Hada Motocin Bas-bas Masu Amfani Da Wutar Lantarki 130 Na Kasar Sin A Shekarar 2023

Sannan Mr. Wang Chao ya sanar da cewa, da misalin karfe 9 na safiyar gobe Lahadi ne, aka tsara za a bude taron farko na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14, kana za a kammala shi a ranar 13 ga wata a birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

A cewar Wang, a yayin taron farko na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14, baya ga nazarin jerin rahotanni da suka hada da rahoton aikin gwamnati, ana sa ran wakilan NPC za su tattauna kan daftarin shirin gyaran dokar kafa dokoki da kuma shirin yin garambawul ga hukumomin majalisar gudanarwar kasar.

Bugu da kari, Wang Chao ya ce, kasar Sin tana mai da hankali matuka, kan inganta tsarin doka game da kara bude kofa ga kasashen ketare, bugu da kari, kasar Sin ta kudiri aniyar ciyar da sha’anin doka gaba a fannin kiyaye muradun ikon mulkin kasa da tsaro, da samun bunkasuwa. (Ibrahim Yaya)

Labarai Masu Nasaba

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Ceto Mutum 14 Da Aka Sace A Kaduna

Next Post

An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 40 Da Kulla Huldar Diplomassiya Tsakanin Sin Da Cote d’Ivoire

Related

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan
Daga Birnin Sin

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

1 day ago
Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar
Daga Birnin Sin

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

1 day ago
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 
Daga Birnin Sin

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

1 day ago
Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

1 day ago
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150
Daga Birnin Sin

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

1 day ago
Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

2 days ago
Next Post
An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 40 Da Kulla Huldar Diplomassiya Tsakanin Sin Da Cote d’Ivoire

An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 40 Da Kulla Huldar Diplomassiya Tsakanin Sin Da Cote d'Ivoire

LABARAI MASU NASABA

Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

August 10, 2025
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

August 10, 2025
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

August 10, 2025
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

August 10, 2025
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

August 10, 2025
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

August 10, 2025
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

August 10, 2025
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

August 10, 2025
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

August 10, 2025
NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.