ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ba Ita Ce Kasar Da Ta Fi Kowacce Kasa Bayar Da Bashi Ga Kasashen Afirka Ba

by CMG Hausa
3 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê3ÔÂ4ÈÕ
    Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óÒ»´Î»áÒé¾ÙÐÐÐÂÎÅ·¢²¼»á
    3ÔÂ4ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óÒ»´Î»áÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐÐÐÂÎÅ·¢²¼»á¡£´ó»á·¢ÑÔÈËÍõ³¬¾Í´ó»áÒé³ÌºÍÈË´ó¹¤×÷Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßµÄÌáÎÊ¡£
    лªÉç¼ÇÕß ²ÅÑï Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê3ÔÂ4ÈÕ Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óÒ»´Î»áÒé¾ÙÐÐÐÂÎÅ·¢²¼»á 3ÔÂ4ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óÒ»´Î»áÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐÐÐÂÎÅ·¢²¼»á¡£´ó»á·¢ÑÔÈËÍõ³¬¾Í´ó»áÒé³ÌºÍÈË´ó¹¤×÷Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßµÄÌáÎÊ¡£ лªÉç¼ÇÕß ²ÅÑï Éã

Da safiyar yau Asabar ne, agogon Beijing, majalisar wakilan jama’ar kasar Sin (NPC), dake zama babbar majalisar tsara dokokin kasar, ta gudanar da taron manema labarai, gabanin bude taronta na shekara-shekara, inda mai magana da yawun taron, Mr. Wang Chao ya bayyana cewa, kasar Sin ba ita ce kasar da ta fi kowacce kasa bayar da bashi ga kasashen Afirka ba.

Wang Chao ya ce, kamar yadda alkaluma daga bankin duniya suka nuna cewa, kusan kashi uku bisa hudu na bashin da ake bin kasashen Afirka, sun fito ne daga cibiyoyin hada-hadar kudi mallakar bangarori daban daban da masu lamuni na kasuwanci. Har kullum kasar Sin ta himmatu wajen taimakawa kasashen Afirka rage bashin da ake bin su. Mr. Wang Chao yana mai karyata ikirarin cewa, wai kasar Sin na haifar da abin da ake kira “tarkon bashi” a Afirka.

  • Kenya Za Ta Fara Hada Motocin Bas-bas Masu Amfani Da Wutar Lantarki 130 Na Kasar Sin A Shekarar 2023

Sannan Mr. Wang Chao ya sanar da cewa, da misalin karfe 9 na safiyar gobe Lahadi ne, aka tsara za a bude taron farko na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14, kana za a kammala shi a ranar 13 ga wata a birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

ADVERTISEMENT

A cewar Wang, a yayin taron farko na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14, baya ga nazarin jerin rahotanni da suka hada da rahoton aikin gwamnati, ana sa ran wakilan NPC za su tattauna kan daftarin shirin gyaran dokar kafa dokoki da kuma shirin yin garambawul ga hukumomin majalisar gudanarwar kasar.

Bugu da kari, Wang Chao ya ce, kasar Sin tana mai da hankali matuka, kan inganta tsarin doka game da kara bude kofa ga kasashen ketare, bugu da kari, kasar Sin ta kudiri aniyar ciyar da sha’anin doka gaba a fannin kiyaye muradun ikon mulkin kasa da tsaro, da samun bunkasuwa. (Ibrahim Yaya)

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Kasar Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 40 Da Kulla Huldar Diplomassiya Tsakanin Sin Da Cote d’Ivoire

An Gudanar Da Bikin Murnar Cika Shekaru 40 Da Kulla Huldar Diplomassiya Tsakanin Sin Da Cote d'Ivoire

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.