• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Tallafin Kiwon Lafiya Ga Ketare

by CMG Hausa
3 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬¹þÀ­À×£¬2018Äê8ÔÂ19ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê£©£¨1£©½ò°Í²¼Î¤µÄÖйúÒ½ÁƶÓ
    7ÔÂ26ÈÕ£¬ÔÚ½ò°Í²¼Î¤Ê×¶¼¹þÀ­À×µÄÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬ÖйúÒ½ÁƶӶÓÔ±°¬Ôµ£¨ÖУ©×ö¹Ç¿ÆÊÖÊõ¡£
?  ÖйúµÚ16ÅúÔ®½ò°Í²¼Î¤Ò½ÁƶÓÓÚ2018Äê6Ôµִï½ò°Í²¼Î¤£¬¼ÌÐøÅÉפÊ×¶¼¹þÀ­À××î´óµÄ¹«Á¢Ò½Ôº¡ª¡ªÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬Óëµ±µØÒ½ÉúÒ»Æð£¬Îªµ±µØÃñÖÚÌṩÕïÁÆ¡¢ÊÖÊõ·þÎñ¡£1985ÄêÒÔÀ´£¬ÎÒ¹úÕþ¸®¹²Ïò½ò°Í²¼Î¤Åɳö16ÅúÒ½Áƶӣ¬×ܼÆ150ÓàÈ˴Σ¬Ó®µÃ½òÕþ¸®ºÍÈËÃñµÄ¸ß¶ÈÔÞÓþ¡£
    лªÉç·¢

лªÉçÕÕÆ¬£¬¹þÀ­À×£¬2018Äê8ÔÂ19ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨1£©½ò°Í²¼Î¤µÄÖйúÒ½ÁÆ¶Ó 7ÔÂ26ÈÕ£¬ÔÚ½ò°Í²¼Î¤Ê×¶¼¹þÀ­À×µÄÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬ÖйúÒ½ÁƶӶÓÔ±°¬Ôµ£¨ÖУ©×ö¹Ç¿ÆÊÖÊõ¡£ ? ÖйúµÚ16ÅúÔ®½ò°Í²¼Î¤Ò½ÁƶÓÓÚ2018Äê6Ôµִï½ò°Í²¼Î¤£¬¼ÌÐøÅÉפÊ×¶¼¹þÀ­À××î´óµÄ¹«Á¢Ò½Ôº¡ª¡ªÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬Óëµ±µØÒ½ÉúÒ»Æð£¬Îªµ±µØÃñÖÚÌṩÕïÁÆ¡¢ÊÖÊõ·þÎñ¡£1985ÄêÒÔÀ´£¬ÎÒ¹úÕþ¸®¹²Ïò½ò°Í²¼Î¤Åɳö16ÅúÒ½Áƶӣ¬×ܼÆ150ÓàÈ˴Σ¬Ó®µÃ½òÕþ¸®ºÍÈËÃñµÄ¸ß¶ÈÔÞÓþ¡£ лªÉç·¢

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta bayyana cewa, kasar Sin za ta ci gaba da gudanar da hadin gwiwa tsakaninta da kasa da kasa wajen samar da hidimar kiwon lafiya, domin taka rawa wajen inganta lafiyar al’ummomin duniya.

Rahotannin sun bayyana cewa, gwamnatin kasar Zambiya ta ba da lambar yabo ta “hadin gwiwar sada zumunta tsakanin kasa da kasa” ga tawagar sojoji masana kiwon lafiya da gwamnatin kasar Sin ta tura ga Zambiya a karo na 25, inda kasar ta bayyana godiya matuka ga kasar Sin bisa kokarinta na tura ingantattun masanan kiwon lafiya zuwa kasar, cikin dogon lokaci.

Game da wannan, Mao Ning ta bayyana a jiya cewa, sojoji masanan kiwon lafiya na kasar Sin, suna kokarin ceto rayukan majinyata a Zambiya, a sa’i daya kuma suna horas da likitocin sassan kasar bisa hakikanin yanayin da suke ciki, lamarin da zai kyautata tsarin kiwon lafiya a kasar. (Mai fassarawa: Jamila)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC
Daga Birnin Sin

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Next Post
kasar sin

Yadda Kasar Sin Ke Tsara Samun Bunkasa A Turbar Dimokradiyar Al’umma Baki Daya

LABARAI MASU NASABA

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025
Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

October 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.