ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Tallafin Kiwon Lafiya Ga Ketare

by CMG Hausa
3 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬¹þÀ­À×£¬2018Äê8ÔÂ19ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê£©£¨1£©½ò°Í²¼Î¤µÄÖйúÒ½ÁƶÓ
    7ÔÂ26ÈÕ£¬ÔÚ½ò°Í²¼Î¤Ê×¶¼¹þÀ­À×µÄÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬ÖйúÒ½ÁƶӶÓÔ±°¬Ôµ£¨ÖУ©×ö¹Ç¿ÆÊÖÊõ¡£
?  ÖйúµÚ16ÅúÔ®½ò°Í²¼Î¤Ò½ÁƶÓÓÚ2018Äê6Ôµִï½ò°Í²¼Î¤£¬¼ÌÐøÅÉפÊ×¶¼¹þÀ­À××î´óµÄ¹«Á¢Ò½Ôº¡ª¡ªÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬Óëµ±µØÒ½ÉúÒ»Æð£¬Îªµ±µØÃñÖÚÌṩÕïÁÆ¡¢ÊÖÊõ·þÎñ¡£1985ÄêÒÔÀ´£¬ÎÒ¹úÕþ¸®¹²Ïò½ò°Í²¼Î¤Åɳö16ÅúÒ½Áƶӣ¬×ܼÆ150ÓàÈ˴Σ¬Ó®µÃ½òÕþ¸®ºÍÈËÃñµÄ¸ß¶ÈÔÞÓþ¡£
    лªÉç·¢

лªÉçÕÕÆ¬£¬¹þÀ­À×£¬2018Äê8ÔÂ19ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨1£©½ò°Í²¼Î¤µÄÖйúÒ½ÁÆ¶Ó 7ÔÂ26ÈÕ£¬ÔÚ½ò°Í²¼Î¤Ê×¶¼¹þÀ­À×µÄÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬ÖйúÒ½ÁƶӶÓÔ±°¬Ôµ£¨ÖУ©×ö¹Ç¿ÆÊÖÊõ¡£ ? ÖйúµÚ16ÅúÔ®½ò°Í²¼Î¤Ò½ÁƶÓÓÚ2018Äê6Ôµִï½ò°Í²¼Î¤£¬¼ÌÐøÅÉפÊ×¶¼¹þÀ­À××î´óµÄ¹«Á¢Ò½Ôº¡ª¡ªÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬Óëµ±µØÒ½ÉúÒ»Æð£¬Îªµ±µØÃñÖÚÌṩÕïÁÆ¡¢ÊÖÊõ·þÎñ¡£1985ÄêÒÔÀ´£¬ÎÒ¹úÕþ¸®¹²Ïò½ò°Í²¼Î¤Åɳö16ÅúÒ½Áƶӣ¬×ܼÆ150ÓàÈ˴Σ¬Ó®µÃ½òÕþ¸®ºÍÈËÃñµÄ¸ß¶ÈÔÞÓþ¡£ лªÉç·¢

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta bayyana cewa, kasar Sin za ta ci gaba da gudanar da hadin gwiwa tsakaninta da kasa da kasa wajen samar da hidimar kiwon lafiya, domin taka rawa wajen inganta lafiyar al’ummomin duniya.

Rahotannin sun bayyana cewa, gwamnatin kasar Zambiya ta ba da lambar yabo ta “hadin gwiwar sada zumunta tsakanin kasa da kasa” ga tawagar sojoji masana kiwon lafiya da gwamnatin kasar Sin ta tura ga Zambiya a karo na 25, inda kasar ta bayyana godiya matuka ga kasar Sin bisa kokarinta na tura ingantattun masanan kiwon lafiya zuwa kasar, cikin dogon lokaci.

Game da wannan, Mao Ning ta bayyana a jiya cewa, sojoji masanan kiwon lafiya na kasar Sin, suna kokarin ceto rayukan majinyata a Zambiya, a sa’i daya kuma suna horas da likitocin sassan kasar bisa hakikanin yanayin da suke ciki, lamarin da zai kyautata tsarin kiwon lafiya a kasar. (Mai fassarawa: Jamila)

ADVERTISEMENT
Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
kasar sin

Yadda Kasar Sin Ke Tsara Samun Bunkasa A Turbar Dimokradiyar Al’umma Baki Daya

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Motocin Dako 50 Makare Da Abinci Za Su Shiga Nijar A Zamfara

Shekara 3 Da Shirin Ceto Jihar Zamfara: Jinjina Ta Musamman Ga Gwamna Dauda Lawal

June 5, 2026
Jami’an Tsaro Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 4, Sun Ceto Uwa Da Ɗanta A Bauchi

Jami’an Tsaro Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 4, Sun Ceto Uwa Da Ɗanta A Bauchi

June 5, 2026
An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe

An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe

June 5, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja

June 5, 2026
Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi

Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi

June 5, 2026
An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su

An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su

June 5, 2026
Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

June 5, 2026
Sabon Rikicin Manoma Da Makiyaya yayi Ajalin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Sabon Rikicin Manoma Da Makiyaya yayi Ajalin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 5, 2026
Babu Wani Shiri Na Kwaso ‘Yan Nijeriya Daga Falasdin Ko Isra’ila –Gwamnatin Tarayya

Mulkin Tinubu A Shekara 3:Ina Aka Fito? Ina Aka Dosa?

June 5, 2026
Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

June 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.