• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabarun Kasar Sin Kan Zamanantarwa

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Dabarun Kasar Sin Kan Zamanantarwa

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê3ÔÂ15ÈÕ Ï°½üƽ³öϯÖйú¹²²úµ³ÓëÊÀ½çÕþµ³¸ß²ã¶Ô»°»á²¢·¢±íÖ÷Ö¼½²»° 3ÔÂ15ÈÕ£¬Öй²ÖÐÑë×ÜÊé¼Ç¡¢¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©³öϯÖйú¹²²úµ³ÓëÊÀ½çÕþµ³¸ß²ã¶Ô»°»á£¬²¢·¢±íÌâΪ¡¶Ð¯ÊÖͬÐÐÏÖ´ú»¯Ö®Â·¡·µÄÖ÷Ö¼½²»°¡£ лªÉç¼ÇÕß Ò󲩹ŠÉã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Ranar 15 ga wata, a nan Beijing, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci babban taron tattaunawa tsakanin JKS da jam’iyyun siyasa na duniya a nan Beijing, tare da gabatar da jawabi, inda ya gabatar da dabarun kasar Sin na inganta zamanantar da duniya da kuma ci gaban wayewar kan daukacin bil-Adama.

Zamanantarwa, burikan kasa da kasa ne. Wane irin zamanantarwa muke bukata? Ta yaya za a samu zamanantarwa? Dangane da wadannan tambayoyi, shugaba Xi Jinping ya gabatar da ra’ayinsa a sassa biyar, kana ya yi nuni da cewa, ba tsirarrun kasashe ba ne suke da ’yancin samun damar zamanantar da kansu, kuma ba wata hanya daya kacal ba ce ta zamanantarwa. Toshe hanyar wasu, ba zai taimaka wajen samun ci gaba ba. Kamar yadda Xi ya fada, akwai wasu ka’idoji na zamanantarwa a duniya, amma wajibi ne wata kasa ta zamanantar da kanta bisa yanayin da take ciki, kuma bisa halin musamman irin nata. Dole ne ta tsaya tsayin daka kan samar da damarmaki da samun kyakkyawar makoma tare da sauran kasashe.

  • Hukumar Kula Da Aikin Makaurata Ta Kasar Sin Ta Daidaita Manufofin Ba Da Iznin Shigo Kasar

Yayin da ake zamanantarwa, wayewar kai irin daban daban na bil-Adama sun ba da muhimmiyar gudummawa. A yayin babban taron tattaunawar, karo na farko shugaba Xi Jinping ya gabatar da shawarar wayewar kai ta duniya, inda ya yi kira da a girmama kasancewar mabambantan wayewar kai a duniya, yayata akidun bai daya na ’yan Adam, sa muhimmanci kan gadon wayewar kai da yin kirkire-kirkire, da inganta mu’amala da hadin gwiwa tsakanin kasa da kasa. Akasarin ra’ayoyin jama’ar kasa da kasa na ganin cewa, shawarar wayewar kan kasa da kasa, wani muhimmin tunani ne na daban da kasar Sin ta gabatar wa duniya, ban da tunanin raya al’umma mai kyakkyawar makoma ga dukkan dan Adam, shawarar raya duniya, da shawarar tsaron kasa da kasa.

Yayin da akwai tambayoyin da ake bukatar a ba da amsa dangane da zamanantarwa, wajibi ne jam’iyyu su ba da nasu amsa, a matsayin muhimmin ginshikan da ke jagoranta da kuma kaza azama kan aikin zamanantarwa. (Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Yi Abin Da Ya Dace  Domin Kare Kuri’unmu – PDP

Next Post

Jama’ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

Related

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu
Daga Birnin Sin

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

7 hours ago
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili
Daga Birnin Sin

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

8 hours ago
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

8 hours ago
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya
Daga Birnin Sin

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

12 hours ago
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

14 hours ago
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

15 hours ago
Next Post
Jama’ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

Jama'ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.