• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jama’ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

by Sadiq
3 months ago
in Manyan Labarai
0
Jama’ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’ar Jihar Kano sun bayyana shirinsu na yin tururuwa domin fita zaben gwamna da na ‘yan majalisar jiha da za yi a ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ake rade-radin cewa za a iya samun tashe-tashen hankula a lokacin zaben saboda farin jinin da akalla jam’iyyun siyasa biyu ke da shi na neman kujerar gwamna a jihar.

  • Karancin Kudi: Mun Yi Asarar Kwai Na Biliyan 30 -Masu Kiwo
  • Rikicin Zabe: Jihohin 7 Da Idanuwa Ke Kansu A Zaben Gwamnoni

Wasu daga cikin wadanda za su kada kuri’a wadanda Wakilinmu ya ji ra’ayoyinsu a ranar Juma’a, suna da ra’ayin cewa ba tare da la’akari da abin da ake fada ba za su fita don yin zabe.

Wakilinmu da ya zagaya birnin Kano domin jin ra’ayoyin mazauna garin, ya kuma ruwaito cewa, akwai kwanciyar hankali yayin da ake gudanar da harkokin kasuwanci na yau da kullum.

Ya kuma ruwaito cewar jami’an tsaro a shirye suke da suke yayin da suke sintiri a fadin jihar.

Labarai Masu Nasaba

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Wasu da suka zanta da LEADERSHIP amma ba su ambaci sunayensu na ganin cewa takarar gwamna za ta kasance tsakanin ‘yan takarar jam’iyyar APC, Nasir Yusuf Gawuna, da na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusif.

Malam Tijjanni Abdulrahman, wanda ya zanta da wakilinmu ya ce: “Mun shirya tsaf domin kada kuri’ar ‘yan takarar da muke so, jita-jitar cewa za a yi tashin hankali shi ne a tsoratar da mu daga fitowa amma hakan ba zai hana mu fita ba.”

Mista Chinedu Ogochukwu ya kuma ba da tabbacin cewa shi da iyalansa wadanda suka kai shekarun kada kuri’a za su fito domin kada kuri’a amma za su yi hakan cikin taka-tsan-tsan, ya kara da cewa, “muna jin rade-radin yiwuwar tashin hankali nan da can amma za mu fara duba lamarin tukuna.

Wata mace da ta amince ta yi magana da LEADERSHIP bisa sharadin sakaya sunanta, ta kuma ce za ta fita domin kada kuri’a, amma ba za ta bayyana wanda za ta zaba ba.

Siyasar Kano dai ta dauki zabi, inda manyan jam’iyyun adawa na APC da NNPP ke kokarin kafa gwamnati a jihar.

Tags: APCJami'an TsarokanoNNPPZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dabarun Kasar Sin Kan Zamanantarwa

Next Post

Akwai Jan Aiki A Gaban Tinubu – Kungiyar Dattawan Arewa

Related

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu
Manyan Labarai

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

2 hours ago
Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

17 hours ago
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano
Manyan Labarai

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

1 day ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

2 days ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

2 days ago
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

2 days ago
Next Post
Akwai Jan Aiki A Gaban Tinubu – Kungiyar Dattawan Arewa

Akwai Jan Aiki A Gaban Tinubu – Kungiyar Dattawan Arewa

LABARAI MASU NASABA

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

June 3, 2023
Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

June 3, 2023
Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

June 3, 2023
Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

June 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

June 3, 2023
Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

June 3, 2023
Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.