• English
  • Business News
Monday, October 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

by Abubakar Abba
3 years ago
Kogi

Majalisar Dokokin Jihar Kogi, ta dakatar da ‘yan majalisa tara bisa zargin ayyukan ta’addanci da laifukan zabe.

Majalisar ta dauki wannan matakin ne a ranar Alhamis a wani karamin zama da shugaban majalisar, Prince Mathew Kolawole ya jagoranta, inda shugaban ya karanta wasikar da gwamnan Jihar, Yahaya Bello ya tura wa majalisar kan zargin ‘yan majalisar da aikata ta’addanci.

  • Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya
  • Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Har ila yau, majalisar ta dakatar da shugabanin kananan hukomomi bakwai bisa zarginsu da tayar da rikici a lokacin zabe.

‘Yan majalisar da abin ya shafa su ne, Olusola Kilani, Bello Hassan, Muhammed Lawi Ahmed, Moses Akande

Aderonke Aro, Daniyan Ranyi, Atule Igbunu, Atachaji Musa, Muktah Bajeh.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

Shugabanin kananan hukomomin da aka dakatar su ne na Bassa Hon Muktari Shaibu da mataimakin sa, shugaban karamar hukumar Ogori/Magongo Hon. Okparison da mataimakin sa; shugaban karamar hukumar Yagba ta yamma Hon Pius Kolawole; shugaban karamar hukumar Ibaji Kabba/Bunu Hon. Moses Olorunleke da mataimakinsa Adebimpe Alfred; Mustapha Akaaba shugaban karamar hukumar Ajaokuta, Joseph Salami shugaban karamar hukumar Adavi.

Majalisar ta kuma dakatar da shugaban karamar hukumar Lokoja Hon. Dansabe Muhammed bisa zarginsa da almundahanar kashe kudi ba bisa ka’ida ba da suka kai Naira miliyan150.

A bayanansu dangane da zargin mataimakin shugaban majalisar Hon. Alfa Rabiu Momoh ya goyi bayan dakatar da ‘yan majalisar tara.

Majalisar ta kuma kafa kwamitin wucin gadi a karkashin jagorancin mataimakin shugaban majalisar domin bincikar zargin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

October 27, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa
Labarai

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

October 27, 2025
Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum
Manyan Labarai

Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

October 26, 2025
Next Post
Gawuna Ya Taya Al’ummar Muslmi Murnar Fara Azumin Watan Ramadan

Gawuna Ya Taya Al'ummar Muslmi Murnar Fara Azumin Watan Ramadan

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

October 27, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

October 27, 2025
Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

October 26, 2025
Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

October 26, 2025
“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

October 26, 2025
Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

October 26, 2025
Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

October 26, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Mai Taken “Shugabancin Duniya Da Samun Wadata Tare A Yankin Asiya Da Pasifik” A Beijing

An Yi Taron Tattaunawa Mai Taken “Shugabancin Duniya Da Samun Wadata Tare A Yankin Asiya Da Pasifik” A Beijing

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.