• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tilas A Nuna Adawa Da Hada Hannu Tsakanin Amurka Da Taiwan

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Tilas A Nuna Adawa Da Hada Hannu Tsakanin Amurka Da Taiwan

Protesters opposed to Taiwanese independence gather at a hotel where Taiwanese President Tsai Ing-wen is expected to arrive in New York, Wednesday, March 29, 2023. (AP Photo/Seth Wenig)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau Alhamis ne jagorar mahukuntan yankin Taiwan na kasar Sin Tsai Ing-wen, ta gana da kakakin majalisar wakilan kasar Amurka Kevin McCarthy, yayin da Amurka ta baiwa jami’ar damar bi ta cikin Amurka, a hanyarta ta yin wani bulaguro. 

Wannan ne karo na 2 da Amurka da Taiwan suka hada hannu wajen daukar matakan takala ta fuskar siyasa, bayan Nancy Pelosi ta ziyarci Taiwan a bara. Abin da Amurka ta yi ya saba wa ka’idar kasar Sin daya tak a duniya, da sanarwoyi 3 wadanda Sin da Amurka suka amince da su bisa hadin gwiwa, ya kuma illata ikon mulkin kasar Sin, da cikakkun yankunan kasar Sin, ya kuma sake aikewa wa ‘yan a-ware masu neman ‘yancin Taiwan munanan sakonni.

  • Sin: Fannin Sayayya Da Na Yawon Shakatawa Na Kara Farfadowa A Rubu’in Farko Na Bana

A hannu guda kuma, kasashen duniya sun kara gane cewa, mahukuntan Taiwan karkashin shugabancin DPP, suna kara yunkurin hada hannu da Amurka, yayin da wasu Amurkawa suke neman amfani da Taiwan wajen sarrafa akalar Sin, lamarin da ya kasance ainihin dalilin da ya sa ake rura wuta tsakanin gabobi 2 na mashigin tekun Taiwan.

Batun Taiwan, babbar moriyar kasar Sin ce mai matukar muhimmanci, kuma tushe ne na huldar da ke tsakannin Sin da Amurka ta fuskar siyasa, kana kuma shi ne jan-layi na farko da ba zai yiwu a tsallaka shi ba, a dangantakar Sin da Amurka. Kaza lika matakan da Amurka ta dauka, da kuma kalamanta, sun sake saba wa alkawarin da ta yi na bin ka’idar kasar Sin daya tak a duniya. Amurka tana ta daukar matakan takala.

Taiwan, yanki ne na kasar Sin. Al’ummar kasar Sin ne kadai suke da ikon daidaita batun na Taiwan. Makarkashiyar da Amurka da Taiwan suke kullawa, ba za ta sauya tarihin Taiwan na kasancewar bangaren kasar Sin ba, ba za ta murde gaskiya ba, ba za ta hana dinkuwar kasar Sin baki daya ba, ba za ta hana yawancin kasashen duniya su amince, da kuma goyon bayan ka’idar kasar Sin daya tak a duniya ba.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

Tun tuni kasar Sin ta bayyana kin yarda da hada hannu tsakanin Amurka da Taiwan, kuma za ta mayar da martani. Babu wanda ya isa ya raina kudiri, da karfin da Sinawa suke da shi na kare ikon mallakar kasa da cikakkun yankunanta. (Tasallah Yuan)

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Cafke Wata Mata Bisa Zargin Sace Kwandunan Tumatir A Kwara

Next Post

Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 800

Related

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

8 hours ago
Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi
Daga Birnin Sin

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

8 hours ago
Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba
Daga Birnin Sin

Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

9 hours ago
Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

9 hours ago
Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

10 hours ago
Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a
Daga Birnin Sin

Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

10 hours ago
Next Post
Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 800

Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 800

LABARAI MASU NASABA

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

August 5, 2025
Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

August 5, 2025
Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

August 5, 2025
Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

August 5, 2025
Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

August 5, 2025
Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

August 5, 2025
Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

August 5, 2025
Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.